Gaskiya ta Bayyana:- Raddin Imam Muhammad Auwal Sharif Kan Batun Taron Qur'an Festival

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 31 січ 2025

КОМЕНТАРІ • 60

  • @MustaphaUssaini-q5e
    @MustaphaUssaini-q5e 10 днів тому +4

    Allah yafisu Kuma Allah yasan maizaiyi

  • @saifullahiidris4582
    @saifullahiidris4582 10 днів тому +2

    Allah yasakada alkhairi Allah yabada Lada

  • @Aljangirawiy2005
    @Aljangirawiy2005 10 днів тому +5

    جزاكم الرحمن الرحيم خيرا❤❤❤

  • @Hamaddaw
    @Hamaddaw 9 днів тому +1

    الله أكبر كبرمالم زدك الله علما والعافية صدقة

  • @AbubakarSanimuazu
    @AbubakarSanimuazu 9 днів тому +1

    Allah ya isa

  • @ibrahimumar7725
    @ibrahimumar7725 10 днів тому +1

    Allah ya saka maka da wannan

  • @zahraddeeniabubakar8416
    @zahraddeeniabubakar8416 10 днів тому +1

    Bala lau lau lau kaji tsaron Allah yanzu son duniyar taku har ta kai kuyi wasa da al kur,ani mai girma dan kawai abaku kudi wlh kudai kune matsalar musulmin arewachin nigeria dama nigeria baki daya Allah ya shiryeku in masu shiryuwane in ba masu shiryuwa bane to Allah ya watsaku chan

  • @Iliyasuibraheemgurama
    @Iliyasuibraheemgurama 10 днів тому +1

    Gaskiyane Maulana sheikh sheriff Dr. Harisu Jos sakallahu khairan

  • @YusufDahiru-m5v
    @YusufDahiru-m5v 8 днів тому

    Allah ka tsaremu da son zuciya ka tsaremana imaninmu kadaka kamamu da laifukan wawayenmu

  • @abuammarbare8841
    @abuammarbare8841 7 днів тому

    نسأل الله السلامة
    سترك يا إله الأولين والآخرين

  • @rabiulecturer4051
    @rabiulecturer4051 10 днів тому +1

    Ya Allah Ka tsinewa ire iren su Bala lau ya Allah Yan kasuwa da addini

  • @AbubakarAdamjajaye
    @AbubakarAdamjajaye 10 днів тому +1

    Mlm Allah yakaramaka lfy
    Dr idiris yafadi gaskiya
    In lokacin yin sallah yayi waxai ja liman ci sallah

  • @ibsnomaa
    @ibsnomaa 10 днів тому +1

    Allah ubangiji ka wadaran shugabannin Izala kun cuce mu. Allah ya isa. Allah dan sunayenka masu kyau da suffofin ka masu kamala ka kunyata Bala Lau Kabiru Gombe, Ahmad Sulaiman da duk wani Malami daga kowace akida dake goyon bayan wulakanta Littafin ka mai tsarki. Amin

    • @OkashaabdullahAlfauzan
      @OkashaabdullahAlfauzan 10 днів тому

      Kaji jahilci , maimakon ka musu addu'a sai kuma kayi musu Allah wadai? Idan sun lalace meye ribanka

  • @MouniraAmadou
    @MouniraAmadou 10 днів тому +2

    Macha allah ❤❤❤❤😂😂 malan allah y'a kara lafiya

  • @MadiBra-f9d
    @MadiBra-f9d 10 днів тому +3

    😢😢😢akoy matsala😮😮😮

  • @NuraSharifbala
    @NuraSharifbala 8 днів тому

    Allah yakara Daukaka Da lfy

  • @ibrahimhauwa6597
    @ibrahimhauwa6597 10 днів тому +1

    Allah ya kara tona musu asirri

  • @Aljangirawiy2005
    @Aljangirawiy2005 10 днів тому

    Allah Yasaka Da Alkhayri Imam

  • @AlhajiBello-l6q
    @AlhajiBello-l6q 9 днів тому +1

    Kai amma wallahi bala lau kajikunya

  • @HussainiAdamuHussaini-i7n
    @HussainiAdamuHussaini-i7n 10 днів тому +1

    Gaskiya ne wlh inayinka fa

  • @SaniAbubakar-h8w
    @SaniAbubakar-h8w 10 днів тому

    وجمع الا حتفل لكل بدعة. بجمع العلماء ليقراوا كتاب رب

  • @YahaySdantata
    @YahaySdantata 10 днів тому +3

    Gaskiya dai wannan maganar tayi tsauri alkur ani bawasa bane

  • @MuhammadAhmad-fm5so
    @MuhammadAhmad-fm5so 10 днів тому

  • @Aliyusokoto
    @Aliyusokoto 10 днів тому

    Idan Qur'an festival bai maka dadi ba kayi min liking.

  • @musaadamu7558
    @musaadamu7558 9 днів тому

    Bikin kur'ani yana nufin biki ko tunawa da suka shafi kur'ani, littafin musulunci mai tsarki. Ga wasu misalai:
    # Nau'o'in Bukukuwan Qur'ani
    1. *Lailatul Qadr (Lailatul Qadr)*: Tunawa da saukar Alqur'ani ga Annabi Muhammad.
    2. *Lailatul Mi'raj (Daren Mi'iraji)*: Yana Murnar tafiyar Annabi Muhammad zuwa Aljannah.
    3. *Eid al-Mawlid al-Nabawi*: Ana Murnar Maulidin Annabi Muhammad.
    # Sauran Al'amuran
    1. *Gasar Karatun Al-Qur'ani*: Abubuwan da mahalarta suke karatun kur'ani don baje kolin haddar su da karatun su.
    2. *Bayyana Al-Qur'ani*: Abubuwan da ake nuni da Al-Qur'ani, da kuma tattauna muhimmancinsa da muhimmancinsa.
    3. *Tarukan haddar Al-Qur'ani*: Abubuwan da ake gane daidaikun mutane da haddar Al-Qur'ani.
    Wadannan bukukuwa da abubuwan da suka faru sun bambanta a al'adu daban-daban da al'adun Musulunci, amma dukkansu suna da manufa daya na girmama Al-Qur'ani.

  • @SulaimanadamuAdamu-o5y
    @SulaimanadamuAdamu-o5y 10 днів тому

    😮

  • @HamzaIliyasuMusa
    @HamzaIliyasuMusa 10 днів тому

    Inayin ka malam aliyu

  • @hindoumoukassifou9717
    @hindoumoukassifou9717 9 днів тому

    Za su san cewa ba'a wasa da Alkur'ani! Mun gode wa Allah da ya bamu malaman gaske da ce tsoron a Najeriya!

  • @MallamMuhammadMuhammad
    @MallamMuhammadMuhammad 10 днів тому

    Ihhhhhh Malam mungode mungode mungode malam KAFADI Gaskiya wallahi gaskiyane kakefada siyasa kawai suke Da Qurani to Amma gasu ga Allahu nan

  • @MuhammedTahiru-q7k
    @MuhammedTahiru-q7k 10 днів тому

    Mallam gaskiyani wallahi

  • @hk-bv9eb
    @hk-bv9eb 7 днів тому

    Idan an ce yan kwangila ne wadannan jairan malaman wawaye suna musu amma ga shi abubuwa suna ta bayyana a fili. A yi dai mu gani marassa kunya za su ga karshensu nan ba da jimawa ba. Ba in da yaudara za ta kai su jama'a sun fahimta. Mai zai hana a dawo da supsidy idan kuria a ke nema ta zabe?

  • @HabibuAbdulsalami
    @HabibuAbdulsalami 10 днів тому +1

    Malan kabiyamu Allah yabiyaka

  • @DahiruAkilu
    @DahiruAkilu 10 днів тому

    Duk bai hana tunibu ya Fadi xabe da iKon Allah

  • @muhdadamu8332
    @muhdadamu8332 10 днів тому

    Izalar Jos sunzo da Muslim-Muslim, yanzu izalar Kaduna sunzo da Qur an festival. Alummar musulmi hattara.

  • @NasuruNasko
    @NasuruNasko 10 днів тому

    Gayamusu gsky malam

  • @DjoulaKeleme
    @DjoulaKeleme 10 днів тому

    Dan bello yayi gaski

  • @abubakarabdullahi373
    @abubakarabdullahi373 10 днів тому

    Hhh gaskiya duniya tazo karshi

  • @d.bcooper2271
    @d.bcooper2271 9 днів тому +1

    Sarkin Musulmi ko? 2:50

  • @ibrahimahmad5161
    @ibrahimahmad5161 10 днів тому

    Malaman Banza Marasa Daraja Kawai. sungama muslim muslim yanzu kuma zasu dada rainamana hankali

  • @SaniAbubakar-h8w
    @SaniAbubakar-h8w 10 днів тому

    ومن تكثر المال لسمن بطن. لكن يعيش الى اجل الموت

  • @ibrahimiswaibeibe
    @ibrahimiswaibeibe 10 днів тому

    👉😭😭😭🤲☝️☝️🫵🫵🇳🇬🇳🇬🇳🇬

  • @gazaliraka
    @gazaliraka 10 днів тому

    Toh ai daman kai mun san akidarka kozagi malamai ba abun mamaki bane

  • @muhammadsadeeq786
    @muhammadsadeeq786 8 днів тому

    Sosai kuwa

  • @SALISUIMAMMALIK-iu7wo
    @SALISUIMAMMALIK-iu7wo 10 днів тому

    kunji gaskiyan ashe ba tinubu bane za'ama compain. Jai kuma hassada ce don ba'a gayyace kaba amma Allah ya mase bakinsa seda yafada gaskiya

  • @SaniAbubakar-h8w
    @SaniAbubakar-h8w 10 днів тому

    من العلماء كل اسوة. والان يلغى بالكتاب الله

  • @DanzakiraiDankauye-wg2vx
    @DanzakiraiDankauye-wg2vx 10 днів тому

    This IZALA sect never ceases to amaze me. They are always bragging that they are the one following on the Sunnah of the prophet PBUH and any other Islamic sects are just wasting their times but this same IZALA group had commercialised Islam and making a mockery of Allah,s words by organising very deceptive competition for Tinubu disastrous second tenure in the name of Quranic festival.

  • @HassanKhalifaSalihu
    @HassanKhalifaSalihu 10 днів тому

    What's wrong with the festival it's? If yes reason. I don't think there's any problem with the Ward FESTIVAL. I need more explanation about the ward.

    • @ABBASBOYTV
      @ABBASBOYTV 10 днів тому

      what you need is to back to Islamiyya and Understand Islam and the holy Qur'an itself

  • @SaniAbubakar-h8w
    @SaniAbubakar-h8w 10 днів тому

    اوطلب الفلوس لكل دساءس. ويجمع الكتاب لحب المال

  • @SaniAbubakar-h8w
    @SaniAbubakar-h8w 10 днів тому

    لان كتاب الله مكرم. لا بد لتفتي بامر مهالك

  • @maryamsaleh9889
    @maryamsaleh9889 9 днів тому

    Dama sa boda baka ciki chine yasa kake magana

  • @YauOil
    @YauOil 10 днів тому

    Jikukin Dan ta ada Dan fudiwa NE fulan jinita ta adachi NE fulan bakuda asuli fulani

  • @SaniAbubakar-h8w
    @SaniAbubakar-h8w 10 днів тому

    ياليت العلماء النيجيريا. كنت سواء بالجهال امامكم

  • @SaniAbubakar-h8w
    @SaniAbubakar-h8w 10 днів тому

    هل سنة او خرافات. ولكن من طلب العلى لغيره الله

  • @almahdialmahdi5545
    @almahdialmahdi5545 10 днів тому

    زعيم جماعة إزالة الشيخ بلالو فهو بلاء على الأمة الإسلامية في نيجيريا الفدرالية فإذا ظهرالدجال هوالذي يحمل رايته!؟ لإضافة كلمة خبيثة ونجسة(فاستيبال)إلى القرآن الكريم ؟ ؟ ؟/الشيخ علي أحمدباه الفولاني المالكي نيامي عاصمة النيجر