Sannan inada tambaya agareka kabada amsa wallahi wallahi wallahi naje masallaci wourin sallar juma a ansacenin takalama toh miye hukouncin sallah Annan sallah yakamata ahukunta KO wanda yayi sata muna jiran amsa sannan ina kara jaddadama cewa massou iskancin bama taré dassu kuma allah yayi moussou hukounci dai dai da abinda suka aikata Amin
Maganar baba impossible ba gaskiya bace Shima Dr iddiris sai yau na tabbatar da suna da aka saka masa Dr jaki yayi daidai dashi Allah ya kyauta yakuma kare mana imanin mu
Wllh ina maulidi amma ba irin wannan ba,kuma nashaji malamai masu maulidi suna barranta kansu d irin wadannan,kuma Abu Aisha kadakko gurin dabaa kida mana kasa waazin malamai kaji me ake agun maulidin
Malan wallahi ina bibiyar ka koda yauche ammà yau ne niggane bakada adalci tsogoron san zuciya ne da Kai toh kakawomuna inda akayi mauludi cikin tsanaki Babou wata hayaniya Babou rayé rayé da kade kade kamar yadda kafada wadannan massu wannan aboun Allah ya la ancesu bama taré dassu har abada saboda san zuciya irin n'a wahabiyawa sai kajira sai da kassamu wannan badala sai ka yada dan kanuna ma Al Oumma cewa ga yadda ake mauludi allah ya issa tsaka ninmou da Kai wallahi
ALLAH YAYI MANA MAGANIN WADANNAN RUBABBUN MALAMAN BIDI'A MASU BATAR DA BAYIN ALLAH DR IDRIS ABDULAZEEZ DUTSEN TANSHI JAGORAN JADDADA TAUHIDI NA AFRICA ALLAH YA TSARE MANA KAI
Inna lillahi wainna ilaihi rajiun. Wannan maganar ta baba impossible na iya fitar da mutum da musulunchi. Lallai ya kamata manyan malaman darika su fiti su yaki wannan iskanchi da kafirci da sunan son Manzon Allah sallahu alai wasalam.
Wallahi dama dukkan wata ɓarna da ake so mutane su karɓa hannu biyu sai an raɓa ta da abin kwarai saboda ta karɓu Misali : 1; maulidi an haɗa shi da son Manzon Allah 2; shi'a an haɗa ta da son Ahlil baiti 3; Ta tsine ko kalikako an haɗa ta da son Alkur'ani 4; boko haram an haɗa ta da son jihadi 5; bandis suna yunƙurin su haɗa ta da ƙabilanci 6; dukkan ɗariku sunna haɗa sune fakewa ne zikiri da istiggafar
wato gaskiya Nigeria ana bura uba 😂😂wlh yakama ta malaman Nigeria su fito sumana bayani shin da gaske ne duk fadin Afrique Nigeria ce tafi kowace kasa yawan ma haddata al'qur ani maigirma aa wannan karyace irin wadda malaman su suka saba musamman mabiya izala humm sai karyar ilimi amma wlh babu gason ziciya wajan malamai Allah kyauta
Salam alaikum ya ikhwana, ina son ku dau magana ta a sigar da nake rubutawa dan Allah(swt) dan manzon Allah(saw). Ni ina son Malam kayi hakuri ka daina dora wa a wannan page din naka tun da mu bamu san anayi ba bamu taba gani ba kuma ba zamu yada shi a social media ba, amma kai da kake dorawa bashi da ma'ana. Ya zamto page din ku da muke bi muke amfana da sanin me ke faruwa a addini da ibadunmu da malaman mu da cigaban addinin musulunci. Ayi hakuri idan nayi laifi... Allah ya shirye su shiriyar gaskiya, Ya Allah ka rusa wadanda suke kan batanci da gafala. Ko adinga rubutawa dan a sani ba tare da malam kun dada taya su yadawa fasadin su ba. Allah ya gafarta mana gabadayan mu musulmi ya shiryardamu ya Amince da mu,Amin. Nagode nagode nagode!!!
Wllh narantse da allah baba impossible Kai makaryacine ku kuke daurewa yarannan gindi suke Kara lalacewa kuji tsoron Allah wllh kutaimaki wayannan yaran ku gaya musu gsky kafin mutuwa ta riskeku don Bakuda wata hujja agaban Allah wannan bashine son annabi Muhammad s.a.w. ba
Wallahi nayar da da malamanmu da suke duk inda kaga bawahabiye ki yayyarsa da annabi tana nan KO yafiddo afili ko tana cikin zuciyar chi Yanzou duk iskancin da Yan kaniyoud keyi a social media n'a badala bai tayarma da hankali kamar yadda mauludi ke tayarma da hankali ba
Kai dakata malam, wanna malamine kaji yace duk iskancin da akeyi a film dai-daine?, Kuma karama film tunda damasu can basuce addini neba, Kuma wasu daka cikin y'an film dinma suna fitowa suna cewa badaidai baneba, kokana musune?, Amma Kai kata6aji wani yafito dan darika yace wannan badai dai baneba haba mukejin tsoron Allah mana, Kuma anayi wai dasunan addini haba dan Allah kuma sai wani kafiri yafito yayi yakuma jingina abin ga addinin musulunci kuma kufito kuce zaku qalu balanceshi, haba
1. Yanzu ace akwai wani dutse a Kano wanda hawan sa daidai yake hawan dutsen arafa? 2. Yanzu wannan iskancin shine son Manzon Allah S.A.W?.. 3. Wannan maganar ta Baba impossible ta isa ta fitar dashi musulunci.
Inda zamou gane adalcinka ka kawo muna inda akayi mauludi Babou wannan hayaniya sannan sai kace ga yadda Yan tijjaniya suna gouda narda mauludi agari kaza duk da mu bama taré dassu sai kayi raddi a ilimce sai a saurareka
Allah ya sawwake ya raba mu da jahilci munafunci lalaci da fasiqanci da sharrin bidia wanda jahilci ne ya jawo Yaya za mu ci gaba a matsayinmu na musulmi ya kamata mu tuba
babu yanda zai yiwu ka sari rechen bishiya ka zaci bichiyar ce ka kache akwai yanda ya kamata masu San ɓata musulunci su fahimci chuguwa da wasu ababe a cikin sa ba zasu Nasara ba
Buro uba day gareka malam bakasa doko wani kuskure da dan izzala keyiba kuna so baku so saudiya ma da addakaba ana molidi se kayi bayani gobe kiyama akan wannan vidéo uban waye yatchemaka wajan molidi akayi wannan vidéo mahaukaci
gaskiya ne wallahi yar uwa a Saudiya Makka ko Madina riyad dijjah tayib a ku ina a kasar Saudiyya ba a maulidi Allah yasa mu dace kwai @@fatimausman811
Wlh Akwai matsala wato badan Allah yabamu Malaman sunna ba da abinda zamu gani yawuce haka Allah ka shirya mu
Amin
Allahu Akbar Wannan Gaskiyane Dr imam Idriss Adbul Aziz inasoka dan Allah
Ya hayyu ya Qayyum ya Allah yadada tona asirin wayan nan yan bidi'a, ya Allah ka karemu da dukkan kariyan ka Allah swt.
Ameen ya Allah
Innalillahi wa inna ilairaj'un Allah ya shirye Mu amma bindi'a musibace
Sannan inada tambaya agareka kabada amsa wallahi wallahi wallahi naje masallaci wourin sallar juma a ansacenin takalama toh miye hukouncin sallah Annan sallah yakamata ahukunta KO wanda yayi sata muna jiran amsa sannan ina kara jaddadama cewa massou iskancin bama taré dassu kuma allah yayi moussou hukounci dai dai da abinda suka aikata Amin
Allah ya datar damu daidai wa ainifin addini wallahi anzalinci addini
Ameen ya Allah
Wallahi gomma chrisimeti da maulidi don arna ba su irin wannan iskancin ranar chrismas. Yanzu na gamsu dari bisa dari darika bata ce.
Darika ba bata bace ako Ina wasu ke bata wasu
Darika ba bata bace ako Ina wasu ke bata wasu,Kuma ba du akataru akazama dayaba
Darika ba bata bace ako Ina wasu ke bata wasu,Kuma ba du akataru akazama dayaba, Allah yasa mudace duniya da lahira
Wlh cin mutun cin annabi suke ta fadar kalmar wai ranar suna😢😢
لاحول ولاقوة الابالله سبحان الله
Maganar baba impossible ba gaskiya bace
Shima Dr iddiris sai yau na tabbatar da suna da aka saka masa Dr jaki yayi daidai dashi Allah ya kyauta yakuma kare mana imanin mu
Allah ya tsaremu daga sharrin maluman bidiah dillalan asara
Wllh ina maulidi amma ba irin wannan ba,kuma nashaji malamai masu maulidi suna barranta kansu d irin wadannan,kuma Abu Aisha kadakko gurin dabaa kida mana kasa waazin malamai kaji me ake agun maulidin
Slm Amma tinda ba addinebane yakamata (ka dainayi Dan uwana) waazi basai ranar maulidiba
Wanan aye tsohon bokane, Wanda yayi shirka ya karyata kadaye ta allah, balatanta Wanan karyar.
الحمدلله الذي هدانا لما نحن فيه من صحة العقيدة وما كنا لنهتدي لولا أن هدانا الله
Oh, people, we are your sisters, by God😭😭😭We do not even find a loaf of bread inside the house that would satisfy you, oh nation of Muhammad. People are brothers. Oh God, make your righteous servants subservient to us. Oh God, make your righteous servants subservient to us. My appeal to every Muslim, oh Lord, if he sees this message, may He prolong his life, make him happy, and cover him. May God reward him. God is sufficient for me, and He is the best disposer of affairs. There is no power or strength except with God. Oh people, oh nation of Muhammad, oh people of goodness, oh people of mercy. We are your sisters and your children. By God, we do not even find a loaf of bread inside the house that would satisfy you. Oh nation of Muhammad, I only spoke out of extreme hunger and distress. My mother, sisters, and I are displaced from our homes because of the war. We are in a state that no one knows about except God. God is sufficient for us, and He is the best disposer of affairs, against those who brought us to this state💔💔 By God Almighty, I only wrote this appeal out of extreme poverty and poverty, oh people. I beg you by God Almighty, Lord of the Mighty Throne, that I do not have food at home. By God, my brothers and sisters have been sitting around for two days. Without food, by God our situation is very difficult, we are 4 people in the house and my father passed away and there is no one to support us and we live in a rented house and we cannot pay the rest of the rent. I am not lying to you nor deceiving you nor cheating you. I am a Yemeni girl displaced because of the war between me and my family over a rent dispute and the owner of the house. By God, my brother comes every day and humiliates us and talks about us and wants us to go out to the street because we are unable to pay him the rent. The neighbors saw us crying and talked to the neighbors again and gave us a deadline until the end of the week and we swore to God to let us out of the street now we are in arrears of 60 thousand Yemeni riyals for 3 months rent may God have mercy on us our country is suffering because of this war and we do not find our daily sustenance and we live my mother and sisters our father passed away may God have mercy on him and we do not have anyone in the world to come to us in these harsh circumstances my little sisters went out to the street and saw the neighbors eating and stood at their door giving them even a piece of bread and by God in whose hand is the heavens and the earth they closed the door and kicked them out and they came back crying dying of hunger no one has mercy on them and now the holiday has come back to me if no one of us helps us with a kilo of flour by God we will die of hunger brother I seek refuge in God and then in you and I want your help for the sake of God I ask you by God you love goodness and help me even if it is about the rent of the house send me a WhatsApp message on this number 00967714923319 and ask for my card name and send it and do not delay may God compensate you with all good My little sisters, look at their situation and help us and save us before they throw us out into the street and humiliate us or my family and I die of hunger. We ask you by God, if you are able to help us, do not delay on us, and may God reward you with good.'~~_«%•&»_~~_~&:»'////;&*&%#:'";★/?¡™®©¥¢=_^°√Π|{]÷°¶∞≈≠≥≤‰«»()😢,.₱😰♤♡◇♧🤢○●□😪₣˝∆⟩⟨Ωμ>🥺₪¤Π≡✓🕋\•€😷₤😩∞≈„🤕$÷
May Allah provide Halal everything for you all Ameen
Wlh katsaye nace wannan karya ce kuma idan bai tubaba Allah zai masa hukunci dae dae da abunda ya aikata
إنا لله وإنا إليه راجعون استغفر الله العظيم واتوب اليه
Wlh akwai shihunda yace mace kotanada aure randa za ayi mauludi anyanke mata igiya taje tayi yanda taga dama
حشاهُ ذلك صلوات ربي وسلامه عليه … من كذب عليٰ متعمدًا فاليتبوأ مقعدهُ من النار
Innalillahi.wa.inna.ilaihirrajiun Allah shiryeku yan bidia
Malan wallahi ina bibiyar ka koda yauche ammà yau ne niggane bakada adalci tsogoron san zuciya ne da Kai toh kakawomuna inda akayi mauludi cikin tsanaki Babou wata hayaniya Babou rayé rayé da kade kade kamar yadda kafada wadannan massu wannan aboun Allah ya la ancesu bama taré dassu har abada saboda san zuciya irin n'a wahabiyawa sai kajira sai da kassamu wannan badala sai ka yada dan kanuna ma Al Oumma cewa ga yadda ake mauludi allah ya issa tsaka ninmou da Kai wallahi
ALLAH YAYI MANA MAGANIN WADANNAN RUBABBUN MALAMAN BIDI'A MASU BATAR DA BAYIN ALLAH DR IDRIS ABDULAZEEZ DUTSEN TANSHI JAGORAN JADDADA TAUHIDI NA AFRICA ALLAH YA TSARE MANA KAI
Dan Allah malam kazanyin adalci dan Allah dan Annabi 🥰 yamata kadoko video maulidi nagaskiya kanuna
لاحول ولا قوة الا بالله
innalillahi wainna ilaihi rajiun baba imposble dutsan arfa kai dan alla
Inna lillahi wainna ilaihi rajiun. Wannan maganar ta baba impossible na iya fitar da mutum da musulunchi. Lallai ya kamata manyan malaman darika su fiti su yaki wannan iskanchi da kafirci da sunan son Manzon Allah sallahu alai wasalam.
Wallahi dama dukkan wata ɓarna da ake so mutane su karɓa hannu biyu sai an raɓa ta da abin kwarai saboda ta karɓu
Misali :
1; maulidi an haɗa shi da son Manzon Allah
2; shi'a an haɗa ta da son Ahlil baiti
3; Ta tsine ko kalikako an haɗa ta da son Alkur'ani
4; boko haram an haɗa ta da son jihadi
5; bandis suna yunƙurin su haɗa ta da ƙabilanci
6; dukkan ɗariku sunna haɗa sune fakewa ne zikiri da istiggafar
Allah kakashemu cikin sunnah
انا لله و انا اليه راجعون 😭
Allah yatsare mu daga sharrin maluman bidiah dillalan asara
Allah ya shirya
wato gaskiya Nigeria ana bura uba 😂😂wlh yakama ta malaman Nigeria su fito sumana bayani shin da gaske ne duk fadin Afrique Nigeria ce tafi kowace kasa yawan ma haddata al'qur ani maigirma aa wannan karyace irin wadda malaman su suka saba musamman mabiya izala humm sai karyar ilimi amma wlh babu gason ziciya wajan malamai Allah kyauta
matsalarka baka da adalci maulidi jamaace dayawa wasu suyi abinda akakoyardasu wasubahakaba ammamayyasa bakayada alkairin saiakasin haka makarantunku akesamun malamanku suna zunacezunace andena harduniya tatashi maulidi bazaadenaba duk abin dabawa yayishida Allah Baku dawuta bakudaaljanna saihauka zaka iyakirga bid ardakecikin izala
Macha Allah ❤❤❤
Malam allah yasakanda hairan
Allah Yasaka da Alheri kuma yayi maka Gafara da Rahama badun ka mutuba
Allah ya shiryemu
استغفر الله العظيم واتوب اليه حسبي الله ونعم الوكيل
Salam alaikum ya ikhwana, ina son ku dau magana ta a sigar da nake rubutawa dan Allah(swt) dan manzon Allah(saw).
Ni ina son Malam kayi hakuri ka daina dora wa a wannan page din naka tun da mu bamu san anayi ba bamu taba gani ba kuma ba zamu yada shi a social media ba, amma kai da kake dorawa bashi da ma'ana. Ya zamto page din ku da muke bi muke amfana da sanin me ke faruwa a addini da ibadunmu da malaman mu da cigaban addinin musulunci.
Ayi hakuri idan nayi laifi...
Allah ya shirye su shiriyar gaskiya, Ya Allah ka rusa wadanda suke kan batanci da gafala. Ko adinga rubutawa dan a sani ba tare da malam kun dada taya su yadawa fasadin su ba. Allah ya gafarta mana gabadayan mu musulmi ya shiryardamu ya Amince da mu,Amin.
Nagode nagode nagode!!!
Wllh narantse da allah baba impossible Kai makaryacine ku kuke daurewa yarannan gindi suke Kara lalacewa kuji tsoron Allah wllh kutaimaki wayannan yaran ku gaya musu gsky kafin mutuwa ta riskeku don Bakuda wata hujja agaban Allah wannan bashine son annabi Muhammad s.a.w. ba
Subhanallah ashe jahiline Baba impossible 😢
Innalillahi wa Inna ileyhi raju'un
🎉🎉🎉
Wallahi nayar da da malamanmu da suke duk inda kaga bawahabiye ki yayyarsa da annabi tana nan KO yafiddo afili ko tana cikin zuciyar chi Yanzou duk iskancin da Yan kaniyoud keyi a social media n'a badala bai tayarma da hankali kamar yadda mauludi ke tayarma da hankali ba
Kai dakata malam, wanna malamine kaji yace duk iskancin da akeyi a film dai-daine?, Kuma karama film tunda damasu can basuce addini neba, Kuma wasu daka cikin y'an film dinma suna fitowa suna cewa badaidai baneba, kokana musune?,
Amma Kai kata6aji wani yafito dan darika yace wannan badai dai baneba haba mukejin tsoron Allah mana, Kuma anayi wai dasunan addini haba dan Allah kuma sai wani kafiri yafito yayi yakuma jingina abin ga addinin musulunci kuma kufito kuce zaku qalu balanceshi, haba
Wannan ae zaiyi abunda yafihaka Allah yashiryeshe
Allah yarabamu dafita maulidi ❌😭😭😭❌❌❌
Wannan fa ba maulidi bane ba haka ake maulidi ba
Su awajensu mau'lidi ne kaikuma fa@@AlhadiKirari
@@رضوانربيع-خ5ض wannan shirme ne kawai
1. Yanzu ace akwai wani dutse a Kano wanda hawan sa daidai yake hawan dutsen arafa?
2. Yanzu wannan iskancin shine son Manzon Allah S.A.W?..
3. Wannan maganar ta Baba impossible ta isa ta fitar dashi musulunci.
Inda zamou gane adalcinka ka kawo muna inda akayi mauludi Babou wannan hayaniya sannan sai kace ga yadda Yan tijjaniya suna gouda narda mauludi agari kaza duk da mu bama taré dassu sai kayi raddi a ilimce sai a saurareka
Allah kabamu thabati akan Sunnah
Soubahanallahi
wallahi duk malamin da ya halatta irin wannan maulidin wallahi wa a zinsama bazan karajiba haba ja ma a
حسبنا الله الله يهديهم ويسر😢😢
😂😂😂😂😂gaskiyya baba inaga rikkicin tsufane kawai akansa
gaskiya mukoma izala
Allah ya sawwake ya raba mu da jahilci munafunci lalaci da fasiqanci da sharrin bidia wanda jahilci ne ya jawo Yaya za mu ci gaba a matsayinmu na musulmi ya kamata mu tuba
😢
Wannan abun yananeman gera agafarceni nayi dariya Amma sai naga ba,abun dariya bane
😂😂 kai kai karya fili fili Aba baba kaji tsoron Allah
Allah kakashemu muna masuyin maulidi
Allah ya kyauta gaskya wanan abun da suke haram ne
babu yanda zai yiwu ka sari rechen bishiya ka zaci bichiyar ce ka kache akwai yanda ya kamata masu San ɓata musulunci su fahimci chuguwa da wasu ababe a cikin sa ba zasu Nasara ba
Kafito kafadigaski moliday haramune bidiahne Kuma bidaah wutane hanyanta inkugadamakubari inkunsokutayi bidia day batanae kumadasannu zakusani
Shurka zallah
Allah ya shiryaddamu Allah ya tabbatardamu akannhanyarshirya
Aiko bamaba zai amsaba dan iko se allah😢😢😢
Innalilahi wa inna ilaihin raju un wlh wadanna mutanen basa tsuron Allah 😢
😂😂😂 innallillahi
Inna lillahi wainna ilaihi rajiun
Karyana 😂😂😂
Mamaki charka zala😂😂😂
❤❤❤😂
Buro uba day gareka malam bakasa doko wani kuskure da dan izzala keyiba kuna so baku so saudiya ma da addakaba ana molidi se kayi bayani gobe kiyama akan wannan vidéo uban waye yatchemaka wajan molidi akayi wannan vidéo mahaukaci
Ba.a maulidi a saudiya du wanda yace ana maulidi a saudiya karya yake su murnar independent day sukeyi basusan wani abu waishi maulidi ba
Wannan hkayake@@fatimausman811
gaskiya ne wallahi yar uwa a Saudiya Makka ko Madina riyad dijjah tayib a ku ina a kasar Saudiyya ba a maulidi Allah yasa mu dace kwai @@fatimausman811
@@fatimausman811toh! Ya akayi naga ana yadawa akan cewa maulidin manzan Allah daga garin madina Kenan ba Haka abin yake
Inji uban wa
Ou bidiaa kenn🤔🤔🤔😭😭😭
Kuyi Masa tisiye
😅😅😅😅😅Kai jama.a
Tashin hankali 😂😂😂
لاحول ولا قوة الا بالله
Baba impossible kwata kwata ba gaskiya yafadaba,amma dr jaki mugun mahaukaci ne wllh kuna juyawa mutane fahimta,yakamata kowa yakasance mai adalci
لاحول ولا قوة الا بالله
🤔🤔😂😂🤦🤦🤦🤲🤲🤲
Subhanallahi😮