Idon Mikiya 17th October 2024

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 20 жов 2024

КОМЕНТАРІ • 11

  • @hassankakale1832
    @hassankakale1832 2 дні тому +2

    Ina Jin dadin yadda mungadi ke magana a wannan shiri Allah ya kara daukaka da basira da Nisan kwana

  • @V-Voiceless
    @V-Voiceless 2 дні тому

    Malam Nasiru, Allah ya maka albarka. Wlh ka fadi raina akan maganan babu kudi a kasannan dazaa kula da en Nigeria, amma anacan ana sayan jiragen sama dana ruwa da mototin shiga , an ware 15trillion saboda gida titi guda a kasannan. Me yasa baza a saka 1trillion a noma ba.

  • @HassanAbubakar-jh8yd
    @HassanAbubakar-jh8yd 2 дні тому

    Suma Allah ya zare masu tallafi

  • @aaggane-st1gd
    @aaggane-st1gd 3 дні тому +4

    😅mallan mungadi

  • @khalidsani4098
    @khalidsani4098 11 годин тому

    Gaskiya wannan magana gaskiya ne Allah ya kara rufa màna asiri Ameen ya Allah

  • @BawaSaidu-w6r
    @BawaSaidu-w6r 2 дні тому

    Sha'aibu mungadi barka da aiki Allah ya qara hazaqa achigaba da fadamasu gaskiya sako daga sa'idu bawa kadadda karamar hukumar rimi local government Katsina Nigeria

  • @SanusiDanjumadtm
    @SanusiDanjumadtm 2 дні тому

    Wnn shiri alhamdulilahi dan Allah miyasa ba a cika gaiyato Ibrahim gamawa inasan shiri dashi

  • @gaddafiahmadd1097
    @gaddafiahmadd1097 3 дні тому +1

    shirin idon mikiya yana matukar wayar wa mutane kai Ina son kubude radio station a adamawa kon wannan shirin da idon mikiya

  • @Hajiya536
    @Hajiya536 3 дні тому

    Nigeria kasar mu ta gado, shuwagabanni ALLAH ya na kallon ku.

  • @Hajiya536
    @Hajiya536 3 дні тому

    Majalisar yan'anshin shata, wanda ke da yanci shine ke iya kallon mai mulki ya fada mashi gaskia,
    Haba Yaya Umar ka bari mana Yaya Mungadi yayi magana, ya fada masu su sani cewar ana ganin su ko.

  • @BawaSaidu-w6r
    @BawaSaidu-w6r 2 дні тому

    Gaskiya ne sha'aibu mungadi
    Babu banbanci da sunanan ko akasin haka Sako daga sa'idu bawa kadadda karamar hukumar rimi local government Katsina Nigeria