An Jefowa Dr Abdallah Gadon Kaya Tambayoyi Masu Daure Kai Yau
Вставка
- Опубліковано 20 жов 2024
- To enjoy more of our services join our Telegram Channel by clicking on the link below
t.me/arewarmutv
Muna muku marhabun da zuwa wannan channel namu me albarka, wanda yayi fice wajen kawo muku abubuwan masu amfani wanda ke fadakarwa, ilimantarwa game da nishadantawar.
Haka zalika a madadin kwamatin gudanarwa na wannan tasha me albarka muna muku godiya da kasancewa tare damu a koda yaushe.
Sannan a karshe dan Allah kada ku manta kuyi Subscribe na Arewarmu TV channel domin ci gaba da kallon videos namu masu matukar muhimmaci a rayuwar yau da kullum ta hanyar danna link dake kasa.
/ arewarmutv
Please Subscribe to Arewarmu TV channel:
/ @arewarmutv
Zaku iya ziyartar shafikan mu na sada zumunta da kuma website namu me suna arewarmu.ng
Domin samun labaran duniya da dumi-dumin su, kiwon lafiya, wakokin hausa, labaran kannywood, da sauransu.
Ku biyomu a shakufanmu na sada zumunta:
Facebook: / arewarmutv
Twitter: / arewarmutv
Instagram: / arewarmu_tv
Telegram:
t.me/arewarmutv
Email:
arewarmuconcepts@gmail.com
Mungode da ziyartar wannan channel
Please don't forget to Subscribe to Arewarmu TV channel:
/ @arewarmutv
--
#ArewarmuTV #Arewarmu #Hausa #Arewa #Tafsir
#ArewarmuConcepts #HausaMusic #HausaFilms #NigerianMusic #Pantami #BelloYabo #Binusman #AbdallahGadonKaya #HausaEntertainment #MentaMusic #ArewarmuAyau #babaBuhari #MalamanSunnah #Ahlussunah #KabiruGombe #Pantami #Kannywood #Bardensunnah #HausaComedy #Wa'azi
Macha allah mun gode Allah yayi mouku albarka àmeen ❤️
جزاك الله خير
Masha Allah 💯 🎉🎉
Malam gadon kaya
Allah yabada amin amin
hakan Malam 👍👍
Malam Hakan To kajra
Amime ya raba
Dr Bashir Aliyu Umar Babban Liman Alfurqan yayiwa wannan tashar taka addu'a
Assalamu alaikum
Malam ina son ajawo hankali gwamnati akan abubuwan nan da suke faru suke nema su ruguza tarbiyyar gidan aure musamman yara mata da suke aure da kananan shekaru, ina kira ga hukumomi da sauran masu magana akan irin wannan abubuwan da su nemi hanya da zasu saka takunkumi ga marubutan littafan Hausa masu yin batsa da masu recording din shi a audio da kuma masu wallafa shi da masu daukar nauyin yada shi a rubuce ko a gidajen Radio da su sani cewa shima yana taka muhimmiyar rawa wajen lalata tarbiyyar yara maza da mata musamman yan mata da wasu matan aure, wannan har yakai wasu bata gari suna gayawa mata cewa ana koyar da ilimin na zamantakewar aure a ciki.
Wannan babban kalubale ne acikin al'ummar mu
Kuma duk wanda ya bar koyarwar musulunci zuwa son zuciya to hakika yayi asara kuma wanda suke yada shi har suke ikirarin cewa hanya ce ta koyar da ilimin zaman aure toh su ji tsoron Allah
Wallahi akwai ranar sakamako
Kuma yadda suke amfani da damar su wurin rusa tarbiyyar musulunci.
Allah ya rusa su
Allah ya ruguza aniyar su.
Aameen
Vedeo
Abdallah gadon Kaya 👳👳👈👍👍👍👍👍🥰🥰😂😂😂😂
جزاك الله خير