Donald Trump Ya Ce Zai Daukaka Kara Kan Samunshi Da Laifi Da Kotu Ta Yi

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 16 чер 2024
  • Yayin da zaben shugaban kasa a Amurka ke kara karatowa, dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Republican Donald Trump ya ce zai daukaka kara kan samunshi da laifi da kotu ta yi, na cewa ya yi karya da canja bayanan kasuwancinshi gabanin zabenshi da aka yi a 2016.

КОМЕНТАРІ •