Wannan Tambayar Ta Tsorata Prof

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 20 сер 2024

КОМЕНТАРІ • 185

  • @yusufharuna161
    @yusufharuna161 3 місяці тому +4

    Alhamdulillah Malam wannan amsar amsa ce ta adalci ka bawa matar nan, sau dayawa mutane suna aikata miyagun laifuka irin wannan masu haddasa masifu a cikin society, sannan subzo subtambayi malamai hanyar tuba, wllh malam a dinga tsoratar da su sosai don su kiayi aikata miyagun laifuka

  • @hafsatkolomi9433
    @hafsatkolomi9433 3 місяці тому +5

    Ya Allah ka sare mana imanin mu
    Gskyn malan ne wallahi,yaya mutun zai siyar da lahiran sa,akan namiji ta fita mana idan bata so

  • @naturalqueen2511
    @naturalqueen2511 3 місяці тому +2

    Innaa lillahi wa innaa ilaihi raji'un 😭😭 Allah ya qarawa malam Imani da lafiya ingantacciya Amin. Amsar malam tayi daidai Kuma adalcin, Allah ya qara tsare mana imaninmu ya rabamu da dukkan abinda zai raunana mana imaninmu duk son da mukewa abin Amin.

  • @IshaqDandume
    @IshaqDandume 3 місяці тому +12

    Haba Mallam, ay Allah Mai yafewanne Kuma yasa har ta gane, you should not reject her and also you commenting your student will not do that wallahi even your child can do that we pray Allah swt to forgive her and wallahi I am proud of her coming out and saying it. is not everyone that can do it, that is why she is seeking your advice as a Mallam Allah make her to seek forgiveness

    • @mayg7415
      @mayg7415 2 місяці тому +1

      You are proud of her ko? Allah ba ka mata irinta ka che amin in har you are proud of her. Macche da ke da zucchiyan ta yi Zina da boka kuma tayi ma miji magani Dan shi kar ya yi mata kishiya ita che ka ke chewa you are proud of her. Allah ya tameka Al umman nan, kuma Allah ya sawake

    • @abubakaradamu4512
      @abubakaradamu4512 2 місяці тому +2

      Look , This is beyond expectation, Mallam has to be harshed in this situation to served as lesson for others, listen to his lectures again said he knows Inna Al- Allah Gafurul Rahim) Allah Forgives , So know this no mercy for this lectures.

    • @zainabashir3739
      @zainabashir3739 2 місяці тому +1

      Shine ai baice Allah bazai yafe mata ba ko

  • @SALIHUUMAR-ll3mn
    @SALIHUUMAR-ll3mn 3 місяці тому +2

    Allah ya taimaki mallam,wannan shine amsar da ta dace ga mushirkai 💯

  • @BAR.3282
    @BAR.3282 4 місяці тому +4

    Kayimata addu'ah ALLAH ya shiryata. Damu baki daya. Ameen yah HAYYU YAH QAYYUUM

  • @Yawale-gk2bw
    @Yawale-gk2bw 4 місяці тому +4

    UBANGIJI ALLAH, ka shiryamu badan Halinmu ba.

  • @AbduljabbarYakubu60Aj.
    @AbduljabbarYakubu60Aj. 4 місяці тому +6

    Innalillahi wai'nna ilaihi raji'un Allah ka raba mu da irin wannan son Zuciya

  • @ruqaiyamuhammada4537
    @ruqaiyamuhammada4537 4 місяці тому +5

    Wallahi mallam nima abun yana ban mamaki har namiji ya kai da mace zata siyar da imanin ta. Allah kayi mana katangar karfe da miyagun abubuwa.

  • @nuraddeenibrahim5073
    @nuraddeenibrahim5073 3 місяці тому +1

    Allah ya kara ilimi da daukaka mallam. Watoh wanan amsa ka tana cike da hikima ne Mallam. Allah ya ya karemu gaba daya. Allah yasa mu cika da Imani. Thank you mallam

  • @user-nq8mh7fo5k
    @user-nq8mh7fo5k 4 місяці тому +7

    Ba wani too hash . Mata aji soron Allah.

  • @abdullah-ih3jv
    @abdullah-ih3jv 2 місяці тому +2

    اللهم آنت ربي آنت اعلم كل شيء الر حمه إللا اخوانن في نيجيريا و فلسطين و يمينى و لبنن و رفح و غزة يارب لعالمين

  • @user-ir9fx2lw7l
    @user-ir9fx2lw7l 4 місяці тому +3

    Allah yah sauwake kawai Ameen malam Ameen wallhi kuwa

  • @mdkvshhsbsksk5203
    @mdkvshhsbsksk5203 3 місяці тому +3

    Innalillahi wa inna ilaihi rajiunn 😥 Allah katsare mana imanin mu katsare mu daga shirka ya rabb😢

  • @dogaraikano8991
    @dogaraikano8991 3 місяці тому +1

    Salam Malam Allah ya sa kawa Malam kuma Allah ya tsare mu da sharrin son Zuciyar mu da zuri'ar mu da haular mu Amen

  • @user-od1zm6no3o
    @user-od1zm6no3o 2 місяці тому +2

    Gaskiyane malam

  • @aishahussain3201
    @aishahussain3201 3 місяці тому +1

    Malam gaskiya ka fada ,Allah ya sa ta Gane ta yi ta rokon Allah .Allah ya shirrye mu

  • @user-fu3pr7kz5w
    @user-fu3pr7kz5w 3 місяці тому +1

    Shaik Allah ya saka maka da Jannatul firdauz Amiin.
    Allah ya qaratsare Mana'imanin muh Amiin.
    Inshaallahu ba'ayi namijin
    Dazan sadaukar masa da Imanina bah🤨🤨
    Wallahi mata mufarka .
    Waiduk akan namiji irin-
    Wa'innan abubuwan Kefaruwah??kuita lalata Tsakanin ku da Mahaliccinku meye ribanki
    Acikin wannan duniyan karfa kimanta wurine mara tabbas barshi idan Uku zaiqara yaqara Allah ya bashi ikon yimuku adalcih
    Abu dayane zaisa hankalina yatashi idan mijina yace zaisake aure.
    Misali ace bacin yau bana gobe sannan da wasu muhimman hakkokina daya tauyemin nazauna Ina haquri kwatsam yace zaisake aure😢😢bazan hanashiba Amma fah
    Bazan zauna wahala ya
    kasheni ba .....✍️

  • @Shamaki36
    @Shamaki36 4 місяці тому +1

    Subhanallah Sanduniyarmu yana kaimu ga mummunar halaka

  • @ShamsuAbdullahiAbubakar
    @ShamsuAbdullahiAbubakar 4 місяці тому +4

    In nalilla wain nailaihi raju'un

  • @alburooj7904
    @alburooj7904 4 місяці тому +2

    Allah ya karemu Professor. Gaskiya dokin karfe.

  • @user-uw1ue9uy5l
    @user-uw1ue9uy5l 4 місяці тому +5

    Aduk lokacin danaji nasihan malam sai inkara qaunarsa Allah ya qarawa malam lfy

  • @ibn_m_ali9032
    @ibn_m_ali9032 3 місяці тому +1

    Allahu akbar. Allah ya yafe mana gaba dayan mu.

  • @haouakasso1587
    @haouakasso1587 3 місяці тому +1

    Amin malan allah ya rabamu da sonzuctiya allah ya karamuna immanu

  • @AaMm-ry1sh
    @AaMm-ry1sh 4 місяці тому +5

    Kai ya Allah katsare mana imaninmu

  • @ummuameen
    @ummuameen 3 місяці тому +6

    Duk da nasan laifin baiwar Allah nan mai girma ne amma kuma tunda ta tuba tayi dana sani, da bayan ya mata fada, da ya nuna mata yadda zata tuba ta kuma sami mafita yadda zata warware mishi sihirin data mishi.

    • @kindnesscomputercenter1768
      @kindnesscomputercenter1768 3 місяці тому +3

      Kawai tayi addua Allah ya yafemata, Amma abinda malam yafada gaskiyane.
      Laifukane manya manya ta aikata Babu adadi.
      Nafarko laifin zuwa wajen boka
      Nabiyu yadda da abinda ya fada
      Na uku laifin aikata abinda yace tayi
      Na hudu Zina tana matar aure har sau 7
      Na biyar ta asirceshi Babu mamaki aljanu TASA aka turamasa.
      Wallahi Allah ya wadaran wannan mata, Allah ya sakawa mijinnata

  • @HafsaTailor-eb3un
    @HafsaTailor-eb3un 4 місяці тому +2

    U re very ryt sheikh , thank you for saying the truth

  • @dyusufd9221
    @dyusufd9221 3 місяці тому +6

    Assalam alaikum Malam, Malam agaskiya kayi tsauri amatsayinka na malami janyo kan al umma akeyi bawai nesantasu ba daga addini tunda tagane kuskurenta saika tabbatar mata da ingantaccen tuba Allahu gafur arrahim

  • @tukurnafiu3222
    @tukurnafiu3222 3 місяці тому +1

    Wallahu gafurun raheem!
    Allah yashiryemu baki daya

  • @abdulhamidmsaleh
    @abdulhamidmsaleh 3 місяці тому +2

    Gaskiya ne malam Allah ya tsare mu

  • @ahmadhashim2073
    @ahmadhashim2073 4 місяці тому +2

    Allah kasamufi karfin zukatanmu, Allah yatsaremana imaninmu

  • @DrInspire
    @DrInspire 3 місяці тому +2

    Dole fa mutane mu dage da azkar na safe dana yanmaci, in dai mutun zaibiye wa zuciyar sa to fa zaina qarewa da aikin dana sani, kuma ba iya neman ilumi ba dan Allah muna anfani dashi ta wajen aikata aiki kyakyawa da kuma hani da mummuna. Allah yasa mu dace ya kuma shirye mu baki daya.

  • @billzak0602
    @billzak0602 4 місяці тому +3

    La hawla wala quwata illa billah. Allah ya karemu ya tsaremu daga irin waenan matan. inna lillahi wa inna ilayhi raji'un

  • @shermcyyerbardey3249
    @shermcyyerbardey3249 2 місяці тому +3

    Nothing sounds harsh here, so kuke yace ta koma? Allah ya karemu ya rabamu da aikin da na Sani. Amn

  • @AishaAbdullahi-dn4rx
    @AishaAbdullahi-dn4rx 4 місяці тому

    Subhanallah Allah ya tsaremu yakuma shiryeta mallam tatuba tana niman rahaman Allah

  • @aichangoum178
    @aichangoum178 3 місяці тому

    I am a woman and a mum. Mallan Alhamdulillah your answer is parfait.

  • @mustaphabello3742
    @mustaphabello3742 3 місяці тому +2

    I get the position of Prof in this, but at least he could say - well I don’t know the solution to your problem, but you have committed a heinous crime and sin; I can only say for you to go, cry to Allah and keep asking Allah for forgiveness until you die. Only Allah can judge you on this!

    • @jannahtelevision1879
      @jannahtelevision1879 Місяць тому

      Prof. meant that she should go and keep asking astaghfirullah

  • @SaadatuAhmad-m4x
    @SaadatuAhmad-m4x 2 місяці тому +1

    Allah be yafe hakkin wani y zatai d hskkin mijjn?

  • @aishasulaiman9489
    @aishasulaiman9489 3 місяці тому

    Innalillahi wa inna ilaihi rajiuun Allah ya tsare mana imanin mu ya karemu da zuriyyar mu daga sharrin zuciya
    Kuma ina ganin sauraran malan ne ya karya mata zuciya har tayi nadama , watakila lokacin da tayi wannan mugun aikin bata ssuraren.malan ,
    Malan yazama sanafin shiryar ta

  • @hajjabintuhassan9939
    @hajjabintuhassan9939 3 місяці тому +1

    I like mallam 's answer kudos

  • @UsmanChu-qb4nb
    @UsmanChu-qb4nb 2 місяці тому +1

    Allahhu Akbar Allah yakeuta

  • @hafsataliyu4794
    @hafsataliyu4794 3 місяці тому

    Inna lillahi wa Inna ilaihir raji'un Allah ya tsare mu da imanin mu

  • @zoubeiroumahamanaminata520
    @zoubeiroumahamanaminata520 3 місяці тому +2

    😢😢😢Mouna kwayssassawa. Dayi nadama chiné abin diba

  • @hamzamusadahiru31084
    @hamzamusadahiru31084 4 місяці тому +2

    Allahu gafurun Raheem.
    Mallam advice her to regret her actions, ta tubba, and let her inform her husband and seek for his forgiveness then seek forgiveness from the Almighty Allah and keep up prayers.
    We are optimistic that she can be forgiven bi'znillahi.
    Allah ya shiryar Damu.ameen😢

  • @rmamman-simpson7846
    @rmamman-simpson7846 2 місяці тому +1

    Innallilahi Wainna ilaihi rajiun. Wannan ansa ka bayiba. Ka yi nasaba da
    Surah Zumar, Verse 53-54: 53; Ka ce: (Allah Ya ce): "Ya bayiNa wadanda suka yi barna a kan rayukansu! Kada ku yanke kauna daga rahamar Allah. Lalle Allah na gafarta zunubai gaba daya. Lalle Shi, Shi ne Mai gafara, Mai jin kai."
    54; "Kuma ku mayar da al´amari zuwa ga Ubangijinku, kuma ku sallama Masa, a gabanin azaba ta zo muku, sa´an nan kuwa ba za a taimake ku ba."

  • @khadijaAdamu-be8dn
    @khadijaAdamu-be8dn 3 місяці тому

    Subhanallah 😢 Allah kasa mu dace ka karemu daga irin wannan aiki 😭😭😭😭

  • @tasiumusa2158
    @tasiumusa2158 4 місяці тому +3

    Wannan amsar daka bata shine daidai da ita.

  • @DaoudamoussaFamilli
    @DaoudamoussaFamilli 4 місяці тому

    Allah yacheryemu amine thumma amine ❤❤❤

  • @lawalyushaumohammad1729
    @lawalyushaumohammad1729 3 місяці тому +1

    Allah ya kyauta

  • @AbdullahiAbdullahiLawal
    @AbdullahiAbdullahiLawal Місяць тому +1

    Allah Yana yafe laifin da aka Yi mashi. Amma Allah ba ya yafe laifin zalintar wani. 14 years tana zalintar mijinta ta Yaya Allah zai yafe mata hakkin mijinta? Ina! Ashe shuwagabanninmu da suke zalintarmu banza suke ci. Tunda Suna zuwa haji da umrah su roqi tuba a wajen Allah. Laifin da yake tsakaninka da Allah shine kawai zai yafe maka, idan ka zalinci Wani mutum sai dai shi ya yafe maka. Idan matarka tayi haka da dawo ta fada maka, za ka yafe mata? Za ka cigaba da zama da ita?

  • @AmmarAbubakar-wk4gg
    @AmmarAbubakar-wk4gg 3 місяці тому +1

    wnn gaskia ne Allah yaqarawa mlm lpy ya kuma yiwa rayuwa albarka, ae irin wnn hakan shine daidai dasu.

  • @aliyut5270
    @aliyut5270 4 місяці тому +1

    Innalillahi wa innaalaihim rajiun.Allah ya tsare.

  • @zoubeiroumahamanaminata520
    @zoubeiroumahamanaminata520 3 місяці тому

    Assalamou alaikoum,tayi nadama , Allah n'a iyya yafawa.

  • @hanifa3966
    @hanifa3966 4 місяці тому

    Cabbbb abun nata yayi yawa gaskiya, allah ya yafe mana baki daya.

  • @musabukar12
    @musabukar12 3 місяці тому +1

    Ya Allah ka karemu daga matan da suke da irin wannan niyyar ko dabi'un

  • @ashemijiddausman
    @ashemijiddausman 3 місяці тому +1

    Allah ya shiryeta

  • @HafsaTailor-eb3un
    @HafsaTailor-eb3un 4 місяці тому +1

    Walahi malan ba talibanka bane, ta nemi malaminta

  • @sadiyahashim7424
    @sadiyahashim7424 3 місяці тому

    Ameen

  • @Alhamdoulillah922
    @Alhamdoulillah922 4 місяці тому +1

    Allah ya kiyaye

  • @mayg7415
    @mayg7415 2 місяці тому +1

    Malam ya fada gaskiya a nan

  • @NaziruIbrahim-eg3xi
    @NaziruIbrahim-eg3xi 3 місяці тому

    Gaskiyadai mlm wnn abun yayi tsauri allah yakaremu damasu yin irin wnn halin sukuma yashiryesu amma
    Amma har indai dagaskene t tuba taje tayi t istigfari

    • @bilkisumusa8386
      @bilkisumusa8386 3 місяці тому

      Allah yasa ka da alkhairi malan kafadi gaskiya ubangiji ya rabamu da sharrin zuciys dana shaidhan abun babu dadi Allah ya ka tsare mana imanin mu Allah ya bata mafita ita kuma 😢

  • @AbdullahiMuhammad-rb2cn
    @AbdullahiMuhammad-rb2cn 4 місяці тому +1

    Allah ya sauwaka

  • @khaleelfx
    @khaleelfx 3 місяці тому +1

    Assalamu Alaikum Wa Rahamatulah Wa Barkatuh. Ya kamata mu mata mu sani auren ana yin shi ne don bauta in har wani Abu zai hana yin haka mu zauna ba aure

    • @ZaurenSunnah-
      @ZaurenSunnah-  3 місяці тому

      Wannan magana taki akwai hikima cikinta

  • @harunamanya8489
    @harunamanya8489 4 місяці тому +1

    Allah Ya qara maka daraja mallan

  • @melissamorou8864
    @melissamorou8864 4 місяці тому +1

    Ya Malam ta tuba a mata adua ta ciryu tune da tayi na dama

  • @zainabs.muhammad6833
    @zainabs.muhammad6833 3 місяці тому +2

    Gaskiya irin wadan nan malamai suna son a basu shawara,mutum yayi na dama ya tuba maimakon a kara masa karfin guiwa sai ka maida ta ruwa taci gaba kenan haba

    • @oumarououmoulhair
      @oumarououmoulhair 3 місяці тому

      Gaskia bai kamata ya Bada amsa Haka ba

    • @ceeboey253
      @ceeboey253 3 місяці тому

      Abun na malam kam babu ilimi a ciki fh kou, ni ya bani haoshi ne ma. Su kuma wasu jahilae har wani kabbara sukeyi wawaye

  • @AbbaHussainchano-zq1vg
    @AbbaHussainchano-zq1vg 4 місяці тому +2

    Habadai mal kawai tacigaba da aita barnan kenan ina gaskiya ban yarda da wannan fatawar ba munji wanda yakashe mutane 100 ma yasamu rahma

  • @aishaibrahim6984
    @aishaibrahim6984 3 місяці тому

    Ayya Malam kadaina tunkudeta daga tuban datayi Kabata mafita

  • @hadeezadangi7248
    @hadeezadangi7248 2 місяці тому

    Haba Malam she confided in you. Why shame her like this. We all make mistake kuma Allah Gafurur Rahim ne.

  • @halimainuwa271
    @halimainuwa271 3 місяці тому +1

    Ki nemi Allah da mijinki gafara shikenan !!

  • @Rabbaniy1
    @Rabbaniy1 4 місяці тому +6

    Iuna qoqari, amma don Allah a daina saka hotunan mata a thumbnails din.

  • @salimmusa3332
    @salimmusa3332 3 місяці тому

    Duk girman laifin mutun idan yagane kuskuren sa daura shi akan hanyan tuba akeyi bawai a kara nisan tashi da rahama ba!

  • @nafisasani1979
    @nafisasani1979 3 місяці тому

    Kowa ma ya roki Allah ya kareshi saboda abin ya zama ruwan dare. Rashin imanin harda mazan ma. Especially masu saduwa da yayansu na cikinsu. Abinda yafi muni from the men. Allah ya kyauta

    • @user-yh5rp9md5s
      @user-yh5rp9md5s 3 місяці тому

      Kema da alama zaki iya aikatawa ku mata miye ke damunku miyasa bakuwason kiciya

    • @nafisasani1979
      @nafisasani1979 3 місяці тому

      @@user-yh5rp9md5s ko kadan bazan iya aiki da boka ba na tsani masu yinsa ma. Gani nayi wallahugafururrahim shi yasa. Ayi mata dua kawai Allah ya yafe mata.

  • @tijjanigarba3813
    @tijjanigarba3813 4 місяці тому +2

    Thanks

  • @lauwalihassanidiris5073
    @lauwalihassanidiris5073 3 місяці тому

    Allah yabiya malan

  • @FidoComedy
    @FidoComedy 4 місяці тому +1

    S.A.W

  • @hafsatizge4911
    @hafsatizge4911 3 місяці тому

    Innalillahi wa inna ilaih rajiun Allah ya tsare

  • @gonimalam6707
    @gonimalam6707 4 місяці тому

    ياشيخ الم تعلم ان الله وسع المغفرة الم تعلم الذنب لايكبرعندالله ان ارادان يغفرعبده

  • @user-io2ms8ho2r
    @user-io2ms8ho2r 3 місяці тому

    May Allah help us

  • @mubarakdahiru7317
    @mubarakdahiru7317 3 місяці тому +1

    Ya ubangiji kayi mana tsari daga munmunar kaddara

  • @rabiuumarkwai
    @rabiuumarkwai 3 місяці тому +1

    Nothing like sound too harsh, what did you want him to say?

  • @AbdullahiAbdullahiLawal
    @AbdullahiAbdullahiLawal Місяць тому

    Abinda mutane Basu Gane ba shine girman laifin zalintar mijinta, Kuma ta hanyar babban laifin da yafi kowanne girma da muni. Idan Allah ya a yafe mata, Mijinta zai iya yafe mata?

  • @user-nq8mh7fo5k
    @user-nq8mh7fo5k 4 місяці тому +1

    Ameen Allah wadaren ta

  • @user-zb6ov5nx2f
    @user-zb6ov5nx2f 3 місяці тому

    مولان الشيخ الله يكرمك لا تقنط عبادالله من رحمةالله هذه المراةسئلتكم وفهمت انا من كلامها انها نادمةوتريد التوب لماذا تقول انت برئ منها

  • @gonimalam6707
    @gonimalam6707 4 місяці тому +1

    Tuba bawasabane wanna kafircine bashirkabane kemaiwananlaifi idandagaskiyakike Allah zaikarba toubanki Kuma zaiwake zunubanki malam yace baysan Yanda za, awarwareba gaskiyane ni nasani kunemeni awananlabba awasthaf Yanda za, Katya wanna sihri insha'allah

    • @user-yt7dl2zd3k
      @user-yt7dl2zd3k 3 місяці тому

      Tunda ALLAH baya yafe Hakkin wani, ka na tinanin zata iya fadama mijin abin da tayi domin ya yafe Mata...

    • @AbdullahiAbdullahiLawal
      @AbdullahiAbdullahiLawal Місяць тому

      Minene banbancin kafirci da shirka? Ai duka 2 tayi su ga Kuma na 3 zalintar mijinta?

  • @DjamilouAboubacar-yx5sk
    @DjamilouAboubacar-yx5sk 4 місяці тому

    innalillahi wa inna illaihirajioun ❤❤❤

  • @faruksambo8790
    @faruksambo8790 3 місяці тому

    To Mallam miye matsayin Zina da tayi da bokan.

  • @user-np7sj8tw3t
    @user-np7sj8tw3t 3 місяці тому +1

    se istigfar

  • @FatimaAbdullahi-ul3py
    @FatimaAbdullahi-ul3py 4 місяці тому +1

    Fatima Abdullahi

  • @user-zn7tr6wo4p
    @user-zn7tr6wo4p 4 місяці тому +1

    Allah ya yafe mata amin

  • @hauwaa.suleiman8966
    @hauwaa.suleiman8966 3 місяці тому

    Toh idan Allah ya yafe mata shi mijin fa? Allah ya kara shirya da mu

  • @nafisasani1979
    @nafisasani1979 3 місяці тому

    Gaskia mall. Ba dede bane. Wallahu gafururrahim. Yakamata ka sassauta Allah is oft forgiven most merciful. Idan bahaka ba zaka samu a cikin doubt

  • @zaman.lafiyar.muayau
    @zaman.lafiyar.muayau 4 місяці тому

    Ya Allah 😢😢

  • @h.n1977
    @h.n1977 3 місяці тому

    Mafita ce take nema, ku ba wanda ya isa ya hana Rahamar Allah ga bawansa bayan wannan bawan yayi nadama, ya tuba

    • @AbdullahiAbdullahiLawal
      @AbdullahiAbdullahiLawal Місяць тому

      Ba Wanda ya isa yasa Allah ya yafe maka zalinci da kayiwa Wani. Kuma Mijinta! Kasan girman miji kuwa? Yafi iyayenta haqqi akanta fa, duk ka manta. Yanzu za ka iya yafewa matarka idan iya ce? Ko matar abokinka ko ta Dan uwanka?

  • @ayshasyraj
    @ayshasyraj 3 місяці тому

    This really upset him. Allah ya tsare mana imanin mu. Allah ya sa mufi karfin zuciyan mu

  • @hauwaumuhammad3489
    @hauwaumuhammad3489 3 місяці тому

    Assalam alaikum Mal Amma akwai namijin da ya daina kulawa da nisantar matarsa bayan ya Kara aure, Ya chanja ma iyali Mal a yanzu sunkai shekara 34 da aure, sannan sabon auren da yayi shekara 6 Kenan, abin babu dadi..

  • @halimaali2158
    @halimaali2158 3 місяці тому

    Mallam, with all due respect, what happened to Rahmar Allah? In ta tuba ya kayi ka San Allah (SWT) bazai yafe mata ba? Gaskiya kayi tsauri dayawa.

  • @rajbenmuhammad7088
    @rajbenmuhammad7088 4 місяці тому +1

    فقل لا تعرف خير لك ان تكذب عليها

  • @zoubeiroumahamanaminata520
    @zoubeiroumahamanaminata520 3 місяці тому

    Kamata yayi a tayata da adu'a

  • @user-np7sj8tw3t
    @user-np7sj8tw3t 3 місяці тому +1

    Mal,Allah ne ya so ta da Rahma,tayí nadama