Nigeria da kasashen Africa na daf da fadawa tarkon turawan yamma, cikin rashin sani ko ganganci.

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 27 жов 2024
  • DA DUMI-DUMINSA: Gwamnatocin sojan ƙasashen Mali, Burkina Faso da Guine Conakry sunyi kira da kakkausar murya ga ƙungiyar raya tattalin arzikin ƙasashen Afrika wato ECOWAS cewa : “ a shirye suke su kaiwa Nijar ɗauki idan har ECOWAS ta tura dakarun sojojin ta zuwa Jamhuriyar Nijar, saboda yaƙar Nijar tamkar yaƙar ƙasashen su ne a cewar su”.
    Toh suma fah suna nuna wuyan su yayi kabri, kuma ni a nawu nazarin duk Najeriya ce ake ma wannan makarkashiyar dama dai turawa sunyi hasashen cewa Najeriya zata tarwatse tun shekarar Dubu Biyu Allah ya nuna masu basuke da ikon hakan ba.
    Ya kamata Hukumomin Najeriya su an kare da wannan makircin.
    Allah ya zaunar damu lafiya Amin.

КОМЕНТАРІ • 4