Hira da Isa A Isa kan rigimar sa da Sadiya Haruna bayan yasa an kama ta za'a gurfanar da ita a kotu
Вставка
- Опубліковано 8 вер 2024
- Umar mai sanyi is a musician/producer in kannywood film industry, here you can get my audio, music videos, films, kannywood news, gist and a lot more. thanks for subscribing my channel
Umar mai sanyi mawakine, kuma producer ne a masana'antar kannywood, a nan zaku iya samun wakokina na kallo da na saurare, fina-finai na, labaran kannywood , tsegumi da sauran shirye sirye masu kayatarwa. na gode da subscribing dina da kukayi.
--
#UmarMaiSanyi #kannywood #Kano #Kaduna #Hausa #Arewa #TsakarGida
Godiya muke big man .Allah ya kare mu da sharin Duniyan
Amen suma amen
Allah ya shine masanin dai2 amma ya kamata a hadasu aji tabakin kowa sai ayi alqalanci Allah ya bayyana mai gaskia acikisu
Gaskiya ne isah A isah Allah ya shiryeta mata kenan!
Gaskiya wannan yarinya kin zama musifa cikin al’ummah
Allah yasaka Maka akan sharrinda tayi Maka, indai kanada gaskiyanka
Andai ji kunya... Ruwa baya samin banza... Ku kuka san abin daya shiga tsakanin ku dai... Allah ya ganar daku ooo
Allah sarki wallahi har ta bani tasayi da naji ashe tana da 'Ya Allah ya shirya Sadiya Haruna.
Hakin matakane Allah y kamaka da ka hakura da iyalinka da haka befaruba ga mata masu mutunci yanzu ai yazama maka darasi ba kai kadeba har sauran maza da mata
Shimadin zamune tatardamuje daganinsa kaga Dan bariki barami yakawo maganarsa
Hakane
Nàyi mmakin ganinta tana wakàr wallahi, Ashe jàkaçe bàn sañiba, Allah ya shiryata
Dan Allah kudena ratsuwa alamarinku🙏🙏🙏pls dan Allah
Allah ya kyauta, Kuma allah ya kiyaye gaba
Is only Allah kn d truth.....amman ya akayi yasan tana waya da jakadiya karfe biyun dare...kwana suke yi tare?hmmm may Allah 4 give us
Gaskiya lefin kune, bakusan wadanda yakamata Kuyi hurda dasuba
Duniya ina zaki damu wallahi yanzu rayuwa tana ban tsoro gaskiya Allah ya rufa mana asiri duniya da Lahira kashiga tsakanin mu da masharinta
Da ma ance gani gawane ya i shi wane tsoran Allah, idan ka duba irin ya wan rigi Marta da mutanen kanneewood
Duk kanku akan bata kuke.Allah ya shiryeku yadawo daku kan hanya ta daidai.
Gaskiya wannan banin na isa a isa indan gaskiya ne bai kamata yabarta hk ba wlh sbd koda yabarta en uwasa bazasuyedaba saika rama isa a isa er banzace ashe😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭😭☺️
Allah ya sauwake amma kuma kai magaryaci ne daga jin mgnr ka
Allah Ya shirya
Wayyo allah na ubangiji allah shiryaki sadiya haruna sbd lkc kuremaki yakeyi 😭😭😭
SLM wanna rigima allah yakawo masallaha akusa duda naji itama taci abinda tafada maka batada hunja akai
Kukaka sani Allah yakiyaye sadiya kemacace
Allah sarki ni nadaina ganinkama a fim wannan shene qaddara
Allah yasa mufi karfin zuciyarmu ya allah
SADIYA KIJI STO RAN ALLAH KIYIAURE KEFAMACENE HAKABAYIBANE
Abin dai sai addu a, kawai
سبحان الله
Sadiya harouna carkisamuwa me gaskiya yanatare sa Allah
Allah yasaka Maka wlh gaskiyya abinda tayimaka baiyi dai dai ba
Allah ya sasanta Ku, Ku gane gsky
Dan kari abin sai dai muce ALLAH ya kyauta
Allah ya shirya ki sadiya haruna
Er iska Allah ya shiryeki
Jamaa har anyi shekara hudu 😢? Allah yasa mucika da imani
ALLAH ya kyauta ya shirya mana zuri,a
Aidaman sadiya mutuniyar banzace matsiyaciya yar iska isa kamin dede wallahi inde junanta shegen surutu a social media to karshen ta kenan wawiya kuma kanta tabatawa suna shegiya
Tau sanin dai gaskiyar mutum sai Allah ita tace hakan , shima ya ce aa to ita gaskiya sai Allah , Kuma inqazafi take asirinta zai tonu haka zalika shima inqarya yake nasa zai tonu Allah ya shiryemu baki daya ya Kuma ba Mai gaskiya nasara ko ita ko shi
Allah ya kyauta amin
Kudai kuka sani, Allah kadai yasan gaskiya
haka ne
Wai kunyar duniya ma kenan kudai tunga tuna kunyar lahira abunda kukeyi yayiwa kudunga kebewa damata iyaka San ranku
Alh isa kayi hakuri karkadamu maigaskiya yana tareda Allah kaima mutumne na mutane amma dan Allah dan annabi kayi hakuri kayafemata, zakakara daraja a idon mutane sosai kuma Allah zai kara maka daraja ta inda baka zato insha Allahu
There're 3 sides for each story:
- Your version;
- the other side's version;
- and the truth.
Allah y kyauta
Gaskiya isah qarya kake wllh
Gaskiya bata kyautaba Allah ya shiryata
God bless you
Gaskiya sadia haruna batakwataba mutumnia banza
Allah ya shirya mu baki danya
Allah kyauta kai yen fim wasunku suna bamuciwankai amatsayinku na yen uwanmu
Gaskiya Allah yasaka maka
Amin
Wanan maganar Naka babu gaskiya wallahi
Kaima da carabarka
Allah ya kyauta
Hahahahahaha ameen
Issa Allah yabaka hakouri
Allah ya kyauta kawai xamuce 👌
Dama Kabarta Don Itahaka takenema dama
that man 's voice is killing me
Kaji wawa jaki uban wa yace kadinga mu A mala d ita tinda, bayan kasan halinta banza allah yaqara banza kawai
Allah yasamdac
Allah ya kyauta
Isa a isa kayihakuri kabafada da mata kaifa namijinefa
Gud kai namiji ne,shegiya karshenki yazo
Allah Ya kyauta kannywood sai ahankali
Allah ya kiyaye
Kaedae kasani wlh allah yakyauta
To Allah dai ya kyawta
Wlh yarinyar nan tunda naga irim cinmutuncin da tayiwa maishadda,da ali nuhu,kuma naga tayi postin da hototan wata yarinya, wacce take danyin waqa da breka,sadiyan tacewai xata fara tonawa matan kanywood asiri,wllh tundaga sanaan natsani sadiyan nan nasan batasan xaman lpia.
Allah yakyauta ya shiryamu gaba daya
MANZON ALLAH (SAW) YACE ITTAQUDDUNYA, kuyi taka tsan-tsan da duniya, WATTAQUNNISA'A ,kuma kuyi taka tsan-tsan da mata, FA INNA AUWALA FITNATU BANEE ISRA'EELA KANAT FINNISA'I, domin farkon fitinar banuu isra'eela ta kasancene akan mata. Sai a kiyaye biye biyen mata kala kala musamman mazaje yan'uwana ma'aurat sai a kiyaye.
Isa A isa kanada gaskiya jakadiya namiji ne saboda a call din da tayiwa jakadiya ta manta ta ce kina jina KO Kana jina wannan ya tabatar da cewa namiji ne
Allah yasa mu dace
Saddiya Allah yarabamu da irin halinki
Aameen yaa Allaah
Aha is only God that know the truth between you people because men can be something else Allah ya kyauta.
To Allah dai ya kyauta
Sadeeya haruna yer akuya ce ke karyace ke yer wahala ce mutum yatemakeki kiwulakantashi shegiya akuya yartasha
Lallai Yarinyarga Gaskiya takai inda Take wallah
Amma kayi Hakuri Dole zaa gano qaryata Ko Taka a kotu
Sannan bata isa ta bata ka ba Allah Believed me
Umm ummm ummm tooww
Oho hakkin matarka ne ke bibiyar ka
Yes
Allah yakiyaye gaba
Anayi munajin dadi, suyi tayi tsakar gida kuna samun kudin shiga
Allah Ya Stare Mu
Assalamu Alaikum warahamatullahi Kai jama'a idan Vera da Sara daddawa da wari wlh ruwa baya tsami banza A Kwai abinda kayimata kaji tsoton Allah kafadi gaskiya mazafa kun ita yaudarafa Kuma Kai da kanka kafito kace sadeeya haruna matar kace miyasa kayi karyan haka Isa A Isa kaji tsoton Allah kafadi ainahin abinda ketsakaninka da sadeeya Allah sarki mace baiwar Allah
Wnn hujja bace ķotu fa zasu tafi wato kn bayan ta kenan 🤔
Allah ya kyauta ameen
nasan za”a rina domin kowa yasan garin banza dama A farau farau bazan ke
🎉
Isa A Isa wannan yazamema ishara
Allah sarki
Karfe 2 nadare kunatare kenan chabb akwaide matsala.
Nifa bana gani laifi ta gaskiya sbd aii kullu suna tare dare da rana me zai aje kan a waje matar da ba muharamar kan ba hara sha biyu dare .......sa,anan kuma kai da kan kan kafito kance wai sadiya haruna matar kance meyasa sadeeya haruna ta San kan tasan kaiwayi.. kayi a hankali karta tona makan asiri dai sbd inda bata da hujja babu yada za,ayi ta fito tance kai Dan daudune kuma hara ta fito tance kan cuceta bakan da hujada za,kan kare kan kan maybe kuma inta tana da hujja mai karfi a hanu ta sbd inri wayanna mata suna da wayyo sbd tasan ko banjima ko ba Dade haka zaifaru kaidai kodama kan naime sulhu tu wuri da karya tabata kai Dan daudune.......sau nawan sadeeya tana live a Instagram cikin dare kana gefeta a kwace yazu kai ko kuya bakaji zankace wai ba matar kan bance kana Dan musulmi amma kanke zama daduro allah ya shirya wlh zankaji kuya ranar Monday inda kayi wasa wlh Kaine zankaji kuya ba sadeeya haruna ba naga aii hara tare kuke kwana koh......me ya kaika Dakita me kanje Dan allah......... allah ya kyau kuma allah ya shirya...amin
Wannan gaskiyar maganar kenan allah ya sauwake
Sai rantsuwa kadai kukeyi kuduka. Yazaai agane me gaskiya 🙄 Allah dai yashirya kawai
Allah masanin gaskiya
To Allah ya kyauta
Hhhhhhhhhhhh Isah kenan 2:00 in the night you are together with sadiya an you say you didn't marry her how comes you know all her communications with jagadiyya this story is interested.
Kai daman bai ka mata kakulataba da mutuncinka
kai dai ka sani hakanan ka dunga karairayi da rantse rantse na banza kawai dan kaga batada kudi.. da alama dan sandanma biynsa kayi idn ba hakaba ya za ai dan sanda ya dunga kiranka a waya...Allah dai ya shiryaku daga kai har ita..
inde har maganarka gaskiya ne to wallahi sadiya ta tabbata shedaniya kuyi ahankali kamin tasake dana muku wani sharrin
daga farkonsa har kashe mamana karyane dan iska kuma dyaace tana kulle karyane isa a isa baida gaskiya
Bashida gaskiya kokadan shima shedanine amma akwai allah
Aslm allah dai ya kyuata wanna Ba assan matchi tuwo ba sai miya takare .Allah na gani kuwa✌✌
Maganan gaskiya Anan babu aure Kawai dey suna ta iskanci Su ne kawai
Allah ya shirya
Ita Dama shedaniya ce kenan
Agaskiya bata kyauta ba allah ya shiryata da mu gaba daya
Idan Allah yaso
Kai makaryacine Isah. Kaifa ka fito kace matarkace a idon duniya. Inada video haka. Baki shike yanka wuya.
slm a kane kafara tonawa kan ka asiri kana zaman lafiya da iyalin ka katona wa kan ka asiri Allah yakuta
Wlh kuwa