Shugaba Buhari ya jajanta wa iyalan marigayiya Hauwa Liman
Вставка
- Опубліковано 29 вер 2024
- **Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ya jajanta wa iyalan ma'aikaciyar agajin nan ta biyu da 'yan Boko Haram suka kashe- watau Hauwa Liman.
**Iyalan wasu mutane 13 da aka hallaka, a daya daga cikin kashe-kashen kare dangi mafi muni da sojojin kiyaye zaman lafiya suka aikata a Afirka, suna kiran a yi masu adalci.
**Ma'aikatar harkokin wajen Amirka ta ce, hukumomin Washington da na Riyad sun amince cewa, dole a yi cikakken bincike, a kan lokaci, game da batan dan jarida Jamal Khashoggi.