Shugaba Buhari ya jajanta wa iyalan marigayiya Hauwa Liman

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 29 вер 2024
  • **Shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ya jajanta wa iyalan ma'aikaciyar agajin nan ta biyu da 'yan Boko Haram suka kashe- watau Hauwa Liman.
    **Iyalan wasu mutane 13 da aka hallaka, a daya daga cikin kashe-kashen kare dangi mafi muni da sojojin kiyaye zaman lafiya suka aikata a Afirka, suna kiran a yi masu adalci.
    **Ma'aikatar harkokin wajen Amirka ta ce, hukumomin Washington da na Riyad sun amince cewa, dole a yi cikakken bincike, a kan lokaci, game da batan dan jarida Jamal Khashoggi.

КОМЕНТАРІ • 26