Allah shiga fatta Malam
Shikuma namijin da yabiya mata buƙata miye hukuncinsa
Allah yataimaki Malam
Abincika asamo nasa hukuncin dan karshiɗin yafaɗa halaka
Mun gode
إصبر على ما يقولون واذكر عبدنا داوود ذى الأيد
❤❤❤❤❤❤maulana muna ziyara cikin ladabi
To Allah gafarta malam idan alummar mu bata fada cikin hakan ba don girman Allah meye amfanin fadar haka, sannan Kuma ai gwamma afasa shaguna sama da Zina, don girman Allah idan kabude wannan kofar me kake tinani zai faru, za'ayi ta aifawa mutane Yayan da ba nasu ba. Wallahi kaji tsoron Allah
Zainabu abu. Baki fahimce inda prof yadosa ba bafa karfafa wannan abun ya keyi mu saurara da kyau.. kuma akwai magabatanda sukayi irin wannan maganar kafin prof maqari mudinga yiwa juna adalci
Na fahimta, kawai dai zamanin social media ne kada abawa wasu kofa ne, hakane akwai fatawar Amma Kuma akwai abinda ake cewa جواز كتمان بعض العلم
Toh Hajia Zainab , kece bakisan mutanen muba wannan tun da matan aure sun dade da Fara bin maza , wlh , da da'anacewa Wai sai budurwai kawai suke Yi Amma tuni matan aure suka jima da zarce budurwan . Ai yanxu sai a hankali kawai
Ya Allah karka doromana dalarurar dazata kaimu gazina wayanda suke cikintama ya Allah kafitardasu kakawomusu daukin nagaggawa
Alhamdulillah Allah ya saka da alheri
Allah yakarawa Shehu lfy
Allahu Akbar Allah yara basira
Allah yasa mudace dai kawai amma akwai matsala gaskiya
Makari baikamata wasu maganganu da kakeyi ba gaskiya, Allah ya sawwake
Allah karama malam lfy. Ya kare mu da fatawar gurbacecin malamai
Duk wanda yaji kuma daiyi adalci yasan prof yayi magana ta gaskiya Allah kasa mudace
Kaji tsoron Allah kar kasa son zuciya dan ko jahili bazai bada wannan fatawar ba, akwai masu kudi dake neman haryar zina, ko wasu daga cikin malamai dake neman lalata mata da daliban su a makaranta ko a waje, sai su nemi irin wannan fatawar su bada dan su samu hanya
Gaskiya iirin wanan wa azin y'ana sa mutaner su kawtcher hanya
Yakamta malan koutcher la taqribou zina yafi sawki akan wanan maganar..
Gsky mln ni atawa fahimtar baidace bah abada wnn fatawar a irin wnn guri bah, dan bakowa zai fahimce ka bah akan wnn fatawar.
Zina Alamomine na tashin kiyama bamasu yinta sai marasu imani, Gaskiya Malam bakada hujja daga Alqurani ko Hadith da zaka kare yinzina takowani hali.
Mu masu kuskurene yakamata inmunji kuskure kodaga bakin makiyimmune mudauka mufito mugyara. Domin Babu Wanda yafi karfin kuskure aduniyannan.
Allah yasamudace Ameen
MashaAllah daurawa yayi raddi mai amfani
Gaskiya ya kamata a saurara da fahimta da ilimi kafin a Mai raddi.
Allah yachika muradi
جزاكم الله خير
Allah yaqara karama
Allah yasaka da alkairi Malam
wan nan hadin naka baiba
Sam sam ba ma ana
shiwan nan nan yanamagana
akan wadda tasami kanta alalura kuma zeta iyarasa ranta
seta aikata don ceton ranta
shikuma wan nan yana maganane akan mazinata
mace damaniji kumasu sunayine don sha awa koh don neman kudi
kaga ai yanayin tsarin karantun
daban banci
kanemo karatun da daurawa yayi akan irin wan nan mas alar
kahada
se abin yai ma ana amma wan nan dai hadin be ma anaba kokadan kaji👂
Wallahi kaima dan son zuciyane kana goyan bayan mazinata Allah yafdacewa watakarabu zina shikuma prop yana halatawa
Allah yaqara mana lafiya da nisan kwana mai amfani
Mankari Allah yakamaka
Allah yatsaremama imaninmu
Tho tamutu Mana
Aljannah firdous makoma inshallahu
Ya Salam
Toh Allah yasa mudashe
Allah shiga fatta Malam
Shikuma namijin miye hukuncinsa?
Wallahi kamar Makarin nan ya zare fa, gwanda kwace abinci da zina, zina bala'ice cikin al'uma, wato dan kana da kudin da zaka ciyar da matarka da yaranka shi isa ka kewa yara da matan mutane fatawar suyi zina, kaji tsoran Allah da musu goya maka baya, ijima'in Mallamai zamu bi ko zancen Allah daya haramta zina, Mallamai ai ba ma'usumaiba ne. Allah ya shiryeku mu kuma ya qara karemu Amin
Wai shin Ita larura Babu itane, Hassada kedamu masu maida martanine, kan abinda professor Maqari ya karanta, wadalibai Wanda baahi yarubuta ba.
Allah ya tsare
Subhanallah 10:06
Good evening dear
Wannan ba adalci a ciki kuji tsoron Allah
shin dama wanna maganar gwai ayartane cikin qur,ani ya malam shine ban saniba
Wannan fatawar Allah ya gyara kenan aduk lokacinda mace tashiga darura saitaje tayi zina ba gaskiyane ba wannan fatawar Allah ta'ala ya kare musulmi
Allah kakaramana fahimta
To ku masu bibiyar Prof da Sherri ga cikakkiyar maganar anan,
Wanda yake ganin aa Prof yayi kuskure yaje yasameshi su tattauna.
نشهد بأنك لاتقول مافي هوا نفسك
Alamu yanuna cewa wanda ya saka wannan videon bayada adalci domin yana fifita kungiyar shi ne ba adalci ba,
Misali a headline karubuta MAGANAR MAKARI AKAN ZINA DA MAGANAR SHEIKH DAURAWA,
DON ME KAKIRA MAKARI KAI TSAYE BAKACE PROF. MAKARI AMMA KAKIRA DAURAWA DA SHEIKH,
KAGA KAYINE DOMIN KA KASKATARDA PROF. KA DAUKAKA MALAM DAURAWA ,
DON HAKA ALLAH YASHIRYAKA.
WANNAN MAGANAR KODA ACE YAKAMATA ƊIN KO YA HALATTA TO WLH BE KAMATA YAYI TA BA MUSAMMAN ACIKIN AL'UMMAR NAN TAMU TA YAU HABA MALAM
Allah ya sa muda
Amma duk yunwar d ake yanzu anyi wadda t fita yanzu zamanin manzon Allah akwai wa'anda tsananin yunwa yasa sukaci ganye Amma hakan baisa su sun yi zinaba sai yanzu tir d wannan fatawa Allah y ganar damu Amma baka kawo hujjar addininba sai kame kame d munji monzon Allah bai halasta zinaba saboda yunwa
Kuji tsoron Allah malaman darika kubarmu ahakama yamuka kareda wahalan rayiwa zina na dagacin wannan wahalan da muke a ciki
Yanzu mai Nene alaqar wannan da wannan karatun
Wannan hadawar dakayi Bata zauna daidai ba Dan ba'akan layi daya suke magana ba. Babu kyau irin Yana kawo rudani akan masu karancin fahimta a addini Kuma gskyr magana ba taimakon addini bane irin wannan face cutar dashi aji tsoron Allah adaina. Allah yasa mudace
Qaryane ba wasu ijma'in malamai saidai naka Kai kadai bamu tabajin want malamin musulunci n gaskiya ba tunda monzon Allah sahabbai tabi'ai tabi' u tabi'in har izuwa yanzu sai yau akanka MLM kaji tsoran Allah was iyazu billah
To ai wannan ba yana magana ne akan fatawar Sheikh maƙari ba
Mal,Maqari, wannan fatawar Bata dace a social media ba
gaskiya Bama tare dakai anan
malam.
Na am
Tabdi to Allah ya kyuta bamuji inda akataba badawannan fatawarba ko atarihi
Wannan fatawa batayiba gaskiya
Wannan ai different topics suke bayani
Ilimi kogi...
Idan tadauki cakifa koaka kamasu awnna lokacin wanne hukunci ne akan su
ومن يتق الله يجعل له مهرجا ويرزقه من حيث لا يحتسب.
Wan nan bamaganar sabace
Ijtihadin magabatane
ilimine arubuce alittafi
Kuma dik sunfeeka sanin wan nan ayar
mafita 1 ce inkanaso kasan indamaganarsa tadosa
Kaje kasaurari bayanin da yai ful
Sekasamu waraka
Amma inkana beye shedanun mutane masuyankar magar mutum
sunayadawa sunakawomata ma anar abim daransu yakeso
Zasu saka kafirta maganar dabazaka iya kare kankaba awajan allah
اتتق الله یا شیخ
ya'ayyu hallalazina ammanu inja'akun fasikon binabain fata bayyanu.............................................. MAI YASA BAKU BAR MAGANAN HAR KARSHE BA?
Magana t tabbata y fada me kuma za'aji gaskiya dayace dg jinta sai Bata Allah y tabbatar damu daidai
اترضاه ٠٠٠٠٠٠٠٠ الحديث
🤲🤲🤲🤲🤲✅🙏🙏🙏🙏✅
To meyasa bazaka fadi wanda yafi wnnan dinba?
Ka amsa tambaayoyi hudu da akayi .
Gsky baka Yi Dede ba yanzu kana nufin ana halin yunwane yanzun
Kaje kasaurari fuldin maganar
dik wata tambaya daqalubale dakajin zaka iya kawowa yagama da ita
Dame zamuji?Da zaluncin shugabanni ko dayiwa Matanmu fatawar zina Idan bamu kawo min basu ba?
Malan
Abin dai kame kame yayi yawa acikin 🤣🤣🤣 malam fasadi kace fa
Wannan mutumin jahilin jaki ne
Allah yakara dafa'i
A jamais lu dinga yin adalci taasoubaci haramoun ne
a a kafadi
الله يهديك هذا كلما غير صحيح
XXXL
Maisara Nuhu@1234
Allah shiga fatta Malam
Shikuma namijin da yabiya mata buƙata miye hukuncinsa
Allah yataimaki Malam
Abincika asamo nasa hukuncin dan karshiɗin yafaɗa halaka
Mun gode
Allah yaqara karama
Allah ya qara basira malan
Muna gdy sosai malan ubangiji Allah ya kareka daga sharrin maqiya 🙏🙏🙏🙏🙏