Yanzu na gane dalili dayasa wasu Yan Dariqa suke kiran wannan mutumin Dr Jaki. Yaya za'ayi ka kawo qissa kan hani da keta dokan Allah daga Qur'ani, ka kwatanta da Maulidi wanda masuyi sukace murna suke da samuwar Manzon Allah SAW? wanda baka da Aya daya, ko Hadisi daya, ko da da'ifi ne wanda ya hana? Ka san Malaman Ahlul Sunnah sunyi tsokaci akai, kamar su Imam Suyuti, Ibn Taimiya da Ibn Hajar, tun kafin a haifi Iyayen Shehunan Dariqa (kamar su Shehu Tijjani, wanda yazo da Dariqar Tijjaniyya)? Shin baka san hukuncin Shari'a bane akan abunda malaman Sunna suka samu sabani akai ta hanyar fiquhu (ikhtilafi)? ba ta hanyar aqida ba, Duk baka san wannan ba kake mana Wa'azi? Dan Allah a maida hankali. Karin ilimi baya letti, ina mai baka shawarar kaje ka tsuguna gaban Malaman Ahlul Sunnah wal Jama'a ka kara karatu cikin sirri domin ka dinga Wa'azi masu ma'ana. "Gyara kayanka bai zamanto sauke muraba ba". Dan'uwa a tafiyar Sunnah Allah Yasa mudace da Nasiha a gyara.
Kuma munaganewa
Sakoyana isa
Allah ye sareka malan
Allah ye badalada malan
Allah Ya Kara Lafiya Dr Tauhidi....Sako Na Isa!! Allah Ka Ruguza Yan Bidiah Da Makiya Allah
masha ALLAH
Allah ya Kara tsare Dr
Mauliud for life no going back insha allah.
Allah ya bada lada Dr
❤
🇱🇾🇱🇾🇱🇾🇱🇾👆👆
Yanzu na gane dalili dayasa wasu Yan Dariqa suke kiran wannan mutumin Dr Jaki. Yaya za'ayi ka kawo qissa kan hani da keta dokan Allah daga Qur'ani, ka kwatanta da Maulidi wanda masuyi sukace murna suke da samuwar Manzon Allah SAW? wanda baka da Aya daya, ko Hadisi daya, ko da da'ifi ne wanda ya hana? Ka san Malaman Ahlul Sunnah sunyi tsokaci akai, kamar su Imam Suyuti, Ibn Taimiya da Ibn Hajar, tun kafin a haifi Iyayen Shehunan Dariqa (kamar su Shehu Tijjani, wanda yazo da Dariqar Tijjaniyya)? Shin baka san hukuncin Shari'a bane akan abunda malaman Sunna suka samu sabani akai ta hanyar fiquhu (ikhtilafi)? ba ta hanyar aqida ba, Duk baka san wannan ba kake mana Wa'azi? Dan Allah a maida hankali. Karin ilimi baya letti, ina mai baka shawarar kaje ka tsuguna gaban Malaman Ahlul Sunnah wal Jama'a ka kara karatu cikin sirri domin ka dinga Wa'azi masu ma'ana. "Gyara kayanka bai zamanto sauke muraba ba". Dan'uwa a tafiyar Sunnah Allah Yasa mudace da Nasiha a gyara.
MALAM IDRIS ABDULAZIZ ALLAH YA SAKA DA ALKHAIRI ALLAH YA KAREKA DAGA SHERIN DAN ADAM
Dr jaki happy Mauliud Yan Boko Haram
Allah ya saka da alkhairi.
Doctor jaki
Tsinanne
Kai atsinané makiyin Allah da manzonsa
UBANKA NE JAKI