Allah ya jikan Alhaji Abubakar Imam.Wannan gwarzo ya bayar da gudunmawa a fassara da kuma kagaggun labarai. Idan ina karanta rubutunsa sai na ji kamar tunanin ba a wannan duniyar ake ba. Shi kuwa mai karatun nan sai na ji kamar wani sashe ne na Alh.Abubakar Imam. Ko shi ne Kaigama ?
Allah ya jikan Alhaji Abubakar Imam.Wannan gwarzo ya bayar da gudunmawa a fassara da kuma kagaggun labarai.
Idan ina karanta rubutunsa sai na ji kamar tunanin ba a wannan duniyar ake ba.
Shi kuwa mai karatun nan sai na ji kamar wani sashe ne na Alh.Abubakar Imam.
Ko shi ne Kaigama ?
Allahu Akbar ya Allah ka gyara mana halayenmu ta yadda zamu samu shuwagabanninmu na gari wannan magana jari yayi labari mai nishadantarwa
Allah ya jikan Alhaji imam darama Allah yasa yahuta Allah yasashi janatal firdausi Allah
Gaskia kam dan Allah asa mo mana matsatsubi
Allah yakara daukaka 🔥
Muna godiya
muna godiya kuma nagode wa allah da baiyini dan izalaba
Allah ya jikan magabatan mu😍
Ameen
Allah sarki rayuwan Makaranta😅 skull life is the best🎉
Dan allah mai karanta littafin nan yana raye 😊
Mai karanta wanan littafin yana raye yana nan da ransa
Umar Kaigama @mas-udal-hassan9277
Mashaallah wannan lbr yayi dadi
+Hafsah Hafsah ansa cigabansa
Mungode nishadi tv
Saura littafi na uku
Dan'allah inatambaya minene hukuncin maimayar da abun wani nashi ko makaryacin ..?
Yaushene zakasa mana MATSATSUBI?
Ilimi at it peak
3:58
Ranka shi dade munason a taimaka mana da sauran
+Hassan Nasir Umar ok za asaka in Allah yayarda
+Hassan Nasir Umar an saka
Tsoffin labarai sun fi armashi
Labarin ya fara ne daga 3:55