ABIN TAUSAYI: WANI DAN IZALA YA SHIGA HANNUN SHEIKH NASIRUS SUNNA AKARATUN RUDANIN ALBANI 9,

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 9 жов 2024
  • Mungode Da ZIYARTAN SHAFIN MU DAKAYI Muna Alfahari Dakai, Dafatan Za Ka DANNA SUBSCRIBE Sannan Kadannan Alaman Kararrawa 🔔, Kayi SHARING A Shafuffukan Facebook WhatsApp Domin Amfandda Alumma.
    Wannan Shafi Namune Baki Daya Sabida Haka Muna Karban Shawara Domin Mucigaba Tare
    #Zawiyyaonlinetv#SheikhDahirubauchi#Zumuncinmutv #Hausa #arewa #hausafilms #albarkatv #Mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #qwqretech #SayyaddiDrMunnirAdamkoza #karatuttukanMalamanDarika #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamoviestv #wa'azi #Muslunci #almajiranci #Almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahmasadau #Muassasatv #alminhajtv #aliartwork #sunnah #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyyatv #Zumunci #kano #sarkinKano #kannywood #professorIbrahimAhmadMaqari #asadussunnah #africa #SheikhjaafarMahmudadam

КОМЕНТАРІ • 57

  • @fauzulazeem6722
    @fauzulazeem6722 Рік тому +1

    Alhamdu liLLahi Rabbil aalamin. Mallam Nasir, Allah ya saka da alkhairi.

  • @abdoulraoufoumarou4317
    @abdoulraoufoumarou4317 Рік тому

    MA SHA ALLAH MALAN ALLAH YASA KA MUKU DA ALKHAIRI
    ALLAH YA QARAWA RAYUWA ALBARKA DA NISAN KWANA

  • @mmusaali6527
    @mmusaali6527 2 роки тому +1

    Saiyadi nasir Allah yasaka da alkairi gaskiya kanawayarwa mutanekai akan wannan mumunar akidar

  • @mukhtaralmou2053
    @mukhtaralmou2053 3 роки тому +1

    Macha Allah n s r Allah yabada lada da lfy

  • @yusufnaannabi7171
    @yusufnaannabi7171 2 роки тому +1

    Allah saka maka da mafificin alkhairi ya shehina allah bamu albarka kakku wlh ina matoukar kaunarku sosai domin annabi saw

  • @mohamedamassan478
    @mohamedamassan478 2 роки тому +1

    a gaskya sarki zaki na jinjina ma allah ya karama hakuri

  • @tahirabdulnur9720
    @tahirabdulnur9720 Рік тому

    مشاالله

  • @balamokwa3034
    @balamokwa3034 2 роки тому +1

    Allah yasakamaka da Annabi

  • @مرجانهلا
    @مرجانهلا 2 роки тому +1

    Masha Allah muna godiya sosai

  • @bubasalisu8324
    @bubasalisu8324 3 роки тому +2

    Allah yasaka da alhairi Sayyadi Nasir sheikh Ado musa

  • @saidumuhammadtal4149
    @saidumuhammadtal4149 3 роки тому +3

    Allah ya taimaka SHEHU ♥️✊

  • @usoman0.2.agadezgida66
    @usoman0.2.agadezgida66 3 роки тому +3

    جزاك الله خير ياسيد

  • @ahmadselemanmalamsulemanah8792
    @ahmadselemanmalamsulemanah8792 3 роки тому +2

    Allah kara fahimta m nasir

  • @abdallahganatcha776
    @abdallahganatcha776 2 роки тому +1

    Masha Allah Moubarak ya sayyadi

  • @mahamadumahamadu2573
    @mahamadumahamadu2573 3 роки тому +1

    Macha Allah malam n s r

  • @chaibouhabou5763
    @chaibouhabou5763 3 роки тому +2

    Alhamdulilahi

  • @sirajiyusif7016
    @sirajiyusif7016 2 роки тому +1

    Good 👍👍👍👍👍👍👍

  • @mustyone7839
    @mustyone7839 3 роки тому +1

    Masha Allah godiyamuke sosai

  • @رمزيابوتنزيل
    @رمزيابوتنزيل 2 роки тому +1

    👍👍👍

  • @sirajiyusif7016
    @sirajiyusif7016 2 роки тому +1

    ❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️

  • @adamumuhammed2513
    @adamumuhammed2513 3 роки тому +1

    Allah yasaka syd

  • @muhammadadam9565
    @muhammadadam9565 3 роки тому +1

    ALLAH ya saka nasirussunnah

  • @Souleymane.
    @Souleymane. 3 роки тому +2

    Ma Shaa Allah

  • @abubakarsalihuali1589
    @abubakarsalihuali1589 3 роки тому +2

    Allah ya kareka Sheikh Man Nasir Al-Nigeria Maganin Albanians

  • @maryamsani3160
    @maryamsani3160 3 роки тому +1

    Allah SWT Ya kare ma na Imanin mu Ya tabbatar da mu akan bin sunnar manzo SAW(Sunna Sak),Allah SWT ka raba mu da bata da bidia cikin addinin mu na Musulunci.

  • @mariyaadam225
    @mariyaadam225 3 роки тому +1

    Shekh Nasir Ado Allah ya saka
    da Alkhairinsa ya Kara basira Nisan kwana alfarman Annabi da Alqur Ani ameen,

  • @Garba4465
    @Garba4465 3 роки тому +2

    Komai a dunia indai an bauta masa ba Allah ba ya zama gunki.

  • @8225150
    @8225150 3 роки тому +2

    MASHAALLAH

  • @oumarfarounsouleyman4863
    @oumarfarounsouleyman4863 3 роки тому +1

    Allah ya taimaki malan

  • @usoman0.2.agadezgida66
    @usoman0.2.agadezgida66 3 роки тому +2

    Macha allah

  • @sulemanadam3170
    @sulemanadam3170 2 роки тому +1

    Izala guba ya Allah katsaremu da Zuri Armu Akan.shiga wannan kungiya ta Raina matsayin Annabi dakuma Kafirta iyayensa dakuma shishigi tahanyar shigarda musulmi wuta

  • @yahayamusa2765
    @yahayamusa2765 3 роки тому +2

    Ai kune abin tausayi Kuma kazamai wallahi komai lallacewan mutane yazama sunyi I'mani da Allah da mazon said wani abin tausayi ne. Yafi Wanda baiyi I'mani da Allah ba kowa Allah ne darajojin Annabi kiuma akabawa shehu

    • @salihuabubakar6996
      @salihuabubakar6996 3 роки тому

      Waye malamin Albany na hadisi bayan JARIDA ????

    • @ahmadmuhammad3658
      @ahmadmuhammad3658 3 роки тому

      Yahaya musa,kaji tsoron Allah domin karya haramun che a addinin musulunchi kace ana ba shaihu darajojin manzon Allah ( s a w)wanan karya ne domin muna girmama shaihunai saboda suna kaunar manzon Allah,suna biyaya ga lamarin ma aikin Allah (s a w)sun girma ne don su rabi shugaba,duk wanda ya rabi manzon Allah to zai girma. Ya kasaita,shaik ibrahim inyas yace a cikin diwani dama ace shi ne ruwan manzon Allah ko ace ya zama ruwan shan shugaba (s a w)ko cup din shan ruwa yace dama shine kurar takalmin manzon Allah( s a w)shaik ahmad al tijani yace a daraja babu wani waliyi da ya kama kafar sahaba a daraja,wanan duk a litafan darika suke to tayaya zaka che ana ba shaihu girman manzon Allah( s a.w)wahabiyawa karya da shari sune akidar su ga duk wanda bai karbi akidarsu,ina mai baka shawara kayi binchike daga masana kafin ka kafirta ko la antar wani bawan Allah

    • @yusuftmohammed7486
      @yusuftmohammed7486 3 роки тому

      Yahaya musa kenan shureshure bayahana mutuwa makiyin manzon Allah

  • @Garba4465
    @Garba4465 3 роки тому

    Ma'anan gunki wanin Allah.

  • @idrismusasudais1019
    @idrismusasudais1019 2 роки тому +1

    wallahi salafiya kunji kunya

  • @dannigerlovebr6245
    @dannigerlovebr6245 3 роки тому +1

    Cva

  • @dimalamabdoulkader3539
    @dimalamabdoulkader3539 2 роки тому

    Munga haduwarku so dayawa fah!

  • @IbrahimAli-wk9mv
    @IbrahimAli-wk9mv 3 роки тому +1

    Sarki zaki dubun gaisuwa daso dayarda dagirmamawa da dawkaka ALLAH yakara kusanci da tsahon kwana da lafiya. Wanan majalasi baikamata yatsaya a afirca kadaiba yakamata a zamar da ita littafi a watsa a manyan jaami'oi na duniya kamar azhar da sawransu domin a sawke karya kan kujeran da banataba saboda da kara ingancin wajen addininmu. Akuma shirya babban seminar a duniya hakan shine mafita

  • @bashirjamilu8812
    @bashirjamilu8812 2 роки тому +1

    Syd Nasir ado musa kafito gabanka gadi in an isa a gijjigaka

  • @deleogbondeminu5108
    @deleogbondeminu5108 2 роки тому

    Kana karba waya dan kabada fatawa

  • @aminuidris4243
    @aminuidris4243 3 роки тому

    Hmmm wannan Wai malami Kai gaskiya akwai jakai a malam tijjaniya wlh

  • @biniyayusif2908
    @biniyayusif2908 10 місяців тому

    Hayaniyar Dan ado waliyin kuka

  • @yahayamusa2765
    @yahayamusa2765 3 роки тому +2

    Kune abin tausayi Kuma kazamai imaninku kowa Allah ne Annabinku Kuma shehu jamaa ko ahoto sujjada akemasa to wani abin tausayine yafi wannan😜😝

    • @ahmadmuhammad3658
      @ahmadmuhammad3658 3 роки тому +1

      Shari da kake akanka zai kare domin duk abunda muka fada ko.aikata ba zamuyi shi sai da hujah daga alqurani ko hadisin manzon Allah wasu hujojin daga litafin shugaban ku ibn tamiya muke samu,zage zage shi kuka iya kowa ya fahimci wanan,sanan kun yarda manzon Allah( s a w)bai san gaibu ba amma ibn taimiya yasan gaibu,manzon Allah ba haske bane a fahimtar ku amma ibn taimiya haske,kun kirkiri muguwar bidia kasa tauhidi gida uku wanda kafin ibn taimiya babu wani sahabi ko tabia da ya taba raba tauhidi sai shaihun ku dan tamiyawa,in har kana da ilmi to raina hankalin jama a ne ka zargi wasu da ayukan ku wahabiyawa idan baka da ilmi mai zurfi to ka jahilici gaskia ka koma kane mi ilmi

    • @buharialhassan4231
      @buharialhassan4231 3 роки тому

      Amma kai jaki ne

    • @ahmadmuhammad3658
      @ahmadmuhammad3658 3 роки тому +1

      Muna dukawa mu gaida dukawa mu gaida iyayen mu da malamunan mu,muna son shaihunai don masoya manzon Allah ne (s a w)ma abota salati hailalah kadaita Allah a ko wane yanayi,sun koyar da mu girmama manzon Allah ( s a w)ahlul bait da sahaba ,ai musiba ta kare ga wanda ya kawo bidar raba tauhidi kun karyata al al qurani kun karyata sahhan hadisai,kun bi son zuciyar ibn taimiya da ya mutu a gidan yari don yazo da abun da mnzon Allah (s a w)sahaba da tabi ai tabi un basu yi ba basu che ayi ba,kun raina Allah kun masa jiki da hanuwa akamar mutun,kun raina manzon. Allah( s a w)kuna zagin mahaifansa,da iyalan sa,kun tabata tababu anan duniya da kiyama,Allah baya bukstar ibadar wanda baya son manzon Allah s a w

    • @ahmadmuhammad3658
      @ahmadmuhammad3658 3 роки тому +1

      @@buharialhassan4231 ibn taimiya ne da abdulwahab al najadi,jakai aladu karnukan yahudawa da kafiran ingila ,matsiyata yayan m
      matsiyata,masu zubar da jinan muminai bawahabiye har yana da bakin zagin wani ,al qaida isis bokoharam iswap duk kungiyoyin ta adanci almajiran dan taimiya ne wahabibiyawa,wa ja alna min baini adihim sadan wa min khafahim sadan fa agshainahoon fahum la yub siroon.saboda haka bazaka taba gane gaskia ba shiyasa fada muku gaskia ma bata lokaci ne

  • @أحمدعمرألزوما
    @أحمدعمرألزوما 3 роки тому

    طبعاً مافعله شيخ عبد الجبار
    هو اجتهاد
    بل هو مجتهد مطلق

  • @firdausibature929
    @firdausibature929 3 роки тому +1

    Karya kake makaryaci dan bidia