wonderful my ordinary president and all the Brekete family members team, GOD Almighty well strength you and bless you more Amen, well done for the good work 👍❤️
Assalamu alaikum inama mai breketa family ftn alkairi nima yar Katsina ce amma inazsune a madinatul munauwara ubangiji Allah yakara tsaremana kai mai tausayin talakkawa ubangiji Allah yemaka sakayya dagidan aljannar Firdausi ce
Gaskiya rabon da nayi hawaye ,naji tausayi yakamani ,wlh. na dade sabida da irin wannan kasar da take cike da azzalumai.mu matasa yanzu.bamu.da wani future .Allah ya isa .Allah.ya isa .Allah ya isa 😢😭😿😂😹😢😭😿😂😹😢😭😿😂😹😢😭😿😂😹😢😭😿
😭😭😭😭😭don Allah suk wanda iyayensa suke raye ye kokari yakyautata musu yatabbatar yasauke nauyin dake kanshi wlh bazaku san darajan su da mihimmancinsu ba se byn bbu su bbu inda zaayi kaji muryarsu blle kagansu kmr ni anan duk aanda ake mgn irin hk har agama ina kuka sbd ina tuno lkcn dana wa suna raye amma ynz bbu ko daya dagani se kannena. Ku kyautatawq iyayenku don Allah😭😭
Ashe Fulani Nan sunga azaba masu laifi daban wadanda ake hukuntasu daban anfara wannan abin tun kan Fulani akamasu a ajeye bindiga acemusu sace su Yan bindiga ansha gayawa aahana tun kan Fulani ance in masifa yafara baa san katishen shi ba da anhana kama ttun kan Fulani kama mara laifi da baazo ga hakaba
Allah ya isa! Allah ya isa!! Allah ya isa!!! Akan irin wannan zaluncin da akeyinsa akan talakawa😭😭😭😭
😢😢😢😢😢
wonderful my ordinary president and all the Brekete family members team, GOD Almighty well strength you and bless you more Amen, well done for the good work 👍❤️
A mother among mothers. Mashallah.
Ordinary Ahmed the lord bless you, the lord increse you .i am touch as an orphan
Assalamu alaikum inama mai breketa family ftn alkairi nima yar Katsina ce amma inazsune a madinatul munauwara ubangiji Allah yakara tsaremana kai mai tausayin talakkawa ubangiji Allah yemaka sakayya dagidan aljannar Firdausi ce
Aunty Hajara is really a good woman wallahi, I can testify to that..✨
Wlh idan ka ci gaba da sauraran mutane da ga zamfara .katsina zaka ji abun mamaki da tausayi da ban tsoru .Allah ya taimakeka .ya kara maka lafiya.
❤❤❤❤
Masha Allah, Allah ya gafarta
Masha allah ❤❤
Allah yabamu ikon shiga firizin mukai dauki
Ameen 🤲
Innalillahi wa ina ilehin raju'un
Amin 🙏
May god bless you sir ❤🎉🙏
So, emotional!!! Politicians ku ji tsoron Allah, ku ji tsoron kabarinku
Sir damuwanka iri daya da tawa damuwan domin ni har yanzu cikin damuwan nake, ubangiji Allah subhanahu wata'alah ya gafartawa iyayenmu da rahma
Allah ya bima wayanda aka zalunta hakkokinsu😭😭😭
Your past is my current situation 😢😢😢may God see us though my ordinary president
😢😢😢😢
Wayyo Allah nah,Allah yabi muku hakkinku ko akan waye 😢😢
❤
Yau kan Dan Hajiya ka tabamin inda yake min ciwon game da wannan mutaneh basu ruko
Chairman, Chairman!!! Lallai kam, ana yinta a Nigeria!!!
Wlh I cried😢😢
Gaskiya rabon da nayi hawaye ,naji tausayi yakamani ,wlh. na dade sabida da irin wannan kasar da take cike da azzalumai.mu matasa yanzu.bamu.da wani future .Allah ya isa .Allah.ya isa .Allah ya isa 😢😭😿😂😹😢😭😿😂😹😢😭😿😂😹😢😭😿😂😹😢😭😿
Ma sha Allah Allah yabiya daddy
Allah yasa nima watarana daddy yadubi cmmt dina yabawa marayuna shinkafa
Good evening, Our extra Ordinary and Universe president 🧬😅📛, the Lord will keep you and your family, for us in Jesus name amen.
Sannu yarona, ka ji jiki. Allah ya saka maka wannan rashin adalcin. Yanzu dai Navy ya wuce. Allah ya baka wanda ya fi Navy cikin ikon Allah
GOD bless you 🙏
Wato ana Kashe Mutane da Sunan Yaki da Bandits
Wallahi kowa... Allah na kadai yasan yawa mutane da aka kashi da sunna Boko Haram a Maiduguri.
May Nigeria never happen to us. Inalillahi wa inna ilaihi rajiun.
Allah ya biyaku da gidan aljannatul fordausi
Wannan wani irin Zalunci ne
watannan matan sune wanda wannan mauduin ake magana akansu
Katsinawan Dikko kunya gareku baku da tsoro🤩
Muna godiya sosai hk takyanmu yake
Allah Ya kara maka basira my ordinary president, ina alfahari da kai
😂😂😂😂😂😂😂😂
Zaunci a Nigeria, babu iyaka
Allah sarki Dan uwa Allah ya biyashi da mafificin alkaifi yasa afihaka
Allah sauwake 😢 Allah shiga tsakanin nagari da mugu
Zaunci a Nigeria, babu iya ka
Many people died because of this
Sai goben ku
😭😭😭😭😭don Allah suk wanda iyayensa suke raye ye kokari yakyautata musu yatabbatar yasauke nauyin dake kanshi wlh bazaku san darajan su da mihimmancinsu ba se byn bbu su bbu inda zaayi kaji muryarsu blle kagansu kmr ni anan duk aanda ake mgn irin hk har agama ina kuka sbd ina tuno lkcn dana wa suna raye amma ynz bbu ko daya dagani se kannena.
Ku kyautatawq iyayenku don Allah😭😭
I mean data na ya kare
Ashe Fulani Nan sunga azaba masu laifi daban wadanda ake hukuntasu daban anfara wannan abin tun kan Fulani akamasu a ajeye bindiga acemusu sace su Yan bindiga ansha gayawa aahana tun kan Fulani ance in masifa yafara baa san katishen shi ba da anhana kama ttun kan Fulani kama mara laifi da baazo ga hakaba
Daya na yakare
Is over
May god bless you sir ❤🎉🙏
😭😭😭😭😭
😭😭😭😭😭
😭😭😭😭😭
😭😭😭😭😭
😭😭😭😭😭
😭😭😭😭😭
😭😭😭😭😭
😭😭😭😭😭
😭😭😭😭😭