Hatsarin tafiya a Sahara daga Nijar

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 21 сер 2024
  • Duk da bakar azaba da ke tattare da hanyar shiga Turai ta Sahara, kalli yadda matasa masu tarin yawa da ke kasadar rayuwarsu a Hamdar Sahara

КОМЕНТАРІ • 22

  • @OmarSuliman-ny8uy
    @OmarSuliman-ny8uy Місяць тому

    Allah sarki haka muka yi kasada a sa hara kwanan mu 5

  • @KamarNi_Graphics
    @KamarNi_Graphics Місяць тому

    Wannan ai ba sharhi ne ba kwata kwata babu wani wanda ya fito daga sahara ku kasa samun bahaushen da yabi Saharar sai wani ɗan gini gamu nan mun bi Saharar nan amma baku fadi komai a cikin wannan tafiyar ba

  • @Jikan_Hajia
    @Jikan_Hajia Місяць тому

    Ça c'est mon rêve 😢 inchallah

  • @AdamAAudiusoumn
    @AdamAAudiusoumn Місяць тому

    Wllh nayi sawu fiyeda5 Zuwa Libya

    • @sahabibissala9101
      @sahabibissala9101 Місяць тому

      Me ya kaika ne to?

    • @AdamAAudiusoumn
      @AdamAAudiusoumn Місяць тому

      @@sahabibissala9101
      Miyadameka koma miyakaini Ai inaga baruwanka da wannan ba matsalar kaceba saboda rayuwatace

    • @sahabibissala9101
      @sahabibissala9101 Місяць тому

      @@AdamAAudiusoumn oho ba kunce kuna arzikin man fetur

    • @AdamAAudiusoumn
      @AdamAAudiusoumn Місяць тому

      @@sahabibissala9101
      Toh nagadai banida alakadakai
      Saboda haka Idan Dai Har kanama Allah da annabi muhammadu Rasulullah s a w Dan Girman Allah Dan son dakakema annabi muhammadu S A W Idan kaga Magana ta toh karkasakesamin baki aciki saboda nakula batunyau ba bakakason cigaban damukasamu na CNSP da AES Sai da kuyi hakuri yin Allah ne sabodahaka Naga a yayi gaba

    • @sahabibissala9101
      @sahabibissala9101 Місяць тому

      @@AdamAAudiusoumn kaga jahili me ya kawo zancen AES ko wata cnsp kai ka san su, kuma wallahi da da wani ci ga ba kai zaka fada ba mune zamu fada. Zan kuma ci gaba da fadan gaskiya ka tsaya kasar ka mana idan da wani ci gaba a ciki 🤣🤣🤣 waubawan banza rayuwa kuka sani ?

  • @SIRRINANDROIDTV
    @SIRRINANDROIDTV Місяць тому +2

    Aikinku kenan kullin vata yankinmu da sukan hukumominmu waenda kukaga adilaine to aniyarku tabiku DW

    • @sahabibissala9101
      @sahabibissala9101 Місяць тому

      @@SIRRINANDROIDTV kai kaga adali a yankinku dan allah ka daina kawo zancen adalci kaji da addini baza'a Sami wannan shirmen na ku Yan AES 🤣🤣🤣🤣
      Amma ku shirya ciran Visa idan zaku Shiga Nigeria ko camerou

    • @sahabibissala9101
      @sahabibissala9101 Місяць тому

      @@SIRRINANDROIDTV jahilai ire iren ku ne suke amfani da su dan cimma burin su da matan da kuma ya Yan su kujira kugani duk wani ci gaban da démocratie bata kawo ba to wallahi babu wani Wanda Ya isa daga cikin su ya za su dai azurta kansu

    • @AdamAAudiusoumn
      @AdamAAudiusoumn Місяць тому +1

      @@sahabibissala9101
      Wai Dan Allah Kai musulmine?

    • @sahabibissala9101
      @sahabibissala9101 Місяць тому

      @@AdamAAudiusoumn miye dalilin ka na wannan tambayar kai kasan musulmi ne ni gaba da baya hakan bazai Taba Zama dalilin yashi fadar gaskiya ba, idan da da Wanda Ya dace a tambaya har musulmi ne to kaine tunda kunce adalan shuwagabanni ne daku

    • @AdamAAudiusoumn
      @AdamAAudiusoumn Місяць тому +1

      @@sahabibissala9101
      OK dalili na anan shine nagane nahadaka dagirman Allah nakumahadaka da annabi muhammadu S A W da kada kasakemagana Akan duk Irin raayin dakaganabada Akan Labarun daake wallafawa saboda ni nazabi Zaman lfy Amma duk Irin magiya da hada kada Allah da nayi bakajiba saida kasake shiyasa natambayeka

  • @user-lr7jv5rz2z
    @user-lr7jv5rz2z Місяць тому

    😭