A yau kenan don fara tashi zuwa kasar Saudiyya domin gabatar da aikin Hajji. 27th May 2024

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 21 сер 2024
  • A safiyar wannan rana ta mai girma gwamnan jihar Kano Alhaji Abba Kabir Yusuf tare da mataimakinsa Comrade Aminu Abdussalam Gwarzu sun ziyarci filin sauka da tashin jiragen sama na Malam Aminu Kano dake nan Kano domin yin rakiya ga rukunin mahajjatan jihar Kano na wannan shekara wanda suka fara tashi zuwa kasar Saudiyya domin gabatar da aikin Hajji.

КОМЕНТАРІ •