Bayan viden Abbas Rikici ya kara barkewa akan husaina matar soja da J town an zargeta da butulci.

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 21 вер 2024

КОМЕНТАРІ • 92

  • @ABUBAKARHAMISUMANDE-jo7ng
    @ABUBAKARHAMISUMANDE-jo7ng День тому +5

    Allah yasaka Miki keda mijinki Amin ya fattahu ya mannanu

  • @welcomeramadan3111
    @welcomeramadan3111 День тому +4

    Gaskiya Aminu j town ba aimasa adalciba sabida kowa yajimaganar dasukai

  • @isahsaadi9711
    @isahsaadi9711 День тому +3

    Gaskiya aminu mutumen kirkine in shaallah

  • @isahsaadi9711
    @isahsaadi9711 День тому +5

    Gaskiya yakamata ayima aminu adalci

  • @musaadamubiu7997
    @musaadamubiu7997 День тому +3

    Aminu yi kuskure . matanna ba neman kudi daje yi ba. Abbas yayi dede fahimtat la ce Isa beyi kurkure ba waya gaiyace ku matsiyata en damfara ku he kunemi Sanaa Isa yafi karfin ku

  • @IsahMuhammad-zf7ee
    @IsahMuhammad-zf7ee День тому +1

    Ma'sha Allah good aminu j town ❤

  • @nasermukutar-iw3ly
    @nasermukutar-iw3ly День тому +9

    اللهم صلِّ وسلم وبارك على نبينا محمد 🌺

  • @habibayakubu1283
    @habibayakubu1283 День тому +4

    Ni banga laifin saeman abbas ba indai akan zance sallah ne
    Addini nagaba da kamai

  • @AliAbdullahi-t5p
    @AliAbdullahi-t5p День тому +2

    اللهم يامقلب القلوب والأبصارثبت قلوبنا على طاعطك

  • @MoudeyhamaHama
    @MoudeyhamaHama День тому +2

    اللهم صل على حبيبنا محمد وعلى اله وصحبه وسلم ربي يجيب لنا الخير والعافيه والرزق🎉

  • @abakardj4697
    @abakardj4697 День тому +1

    Malam kaji tsoron Allah yaronnan yafadi gsky wallahi

  • @AbbasMohammed-pp4dt
    @AbbasMohammed-pp4dt День тому +5

    Shaidan yayi galaba stakanin ordinary president da Aminu, sannan a iya fahimta ta ABBAS baiyi kuskure akan wannan kafiyar

  • @MoudeyhamaHama
    @MoudeyhamaHama День тому +1

    ما شاء الله ربي يسهل الله يفهمنا بالدنيا والاخره😢😢

  • @iloveislam1261
    @iloveislam1261 День тому +2

    Hmmm Hausawan mu kenan

  • @ahmedrufai6545
    @ahmedrufai6545 День тому +2

    Malan Don Allah kabarsa irin wannan magangamu.

  • @رابحهمحمد-ت2ص
    @رابحهمحمد-ت2ص День тому +1

    Allah sai yaymakahisabi daita ranagobekiyama

  • @gamboharou9400
    @gamboharou9400 День тому +2

    Wa'alaikum salam

  • @MahamaduAbuzaidi
    @MahamaduAbuzaidi День тому +1

    Kenan dan kana goyon bayan aminu shine dalilin da zakaima wani sheri

  • @IdirisMuhammadIdirisMuhamm-p1c

    dan allàh abu aisha kadenasa wawaye irin wannan duk fitinar aminu hine yakullata

  • @AboukarKanarama
    @AboukarKanarama День тому

    Aminu sammmmm.baiya da gaskiya

  • @زيتزيت-د6ع
    @زيتزيت-د6ع День тому

    Allahumma Ameen ai tayitaneman taikoko harqafar wani sanata tarige dan yataimakamata yashureta daqafar bai taimakamataba tin kafin azowannan ga6ar

  • @muhdmalahadamu3087
    @muhdmalahadamu3087 День тому

    Gaskiya baiyi kuskuriba sabida ba ahannansa yaqarba ba

  • @AbdussamadUsmanUsmanabdussamad

    Ahmad Isa ne mebabban kuskure acikinsu Allah yashiryemu

  • @iloveislam1261
    @iloveislam1261 День тому +2

    Wllahi ina cikin mutanen da sukasan aminu Inada tabbacin su aminu basu isa sa (handling case) din matan nan ba , sannan inda aminu yasan ordinary Ahmad da ko kudi aka bashi bare fara mishi rashin kunya ba

  • @salisdanhajiya4544
    @salisdanhajiya4544 День тому +1

    Ba vidéo dari ba ko dubu zaiyi yayi amma yaranan suna samun dama sufadi ra'ayinsu amma wata Rana zai hadu da ire iren mu ya allah ka hadashi rigima da Irina azahiri wai bai tsoron kowa

  • @fatimamuhammadkeraukerau8338
    @fatimamuhammadkeraukerau8338 День тому

    Allah yatsaya mata yamata mafita na alkhairy ita da mijinta,da duk sauran wa'inda aka zalumta

  • @saeedkds1180
    @saeedkds1180 День тому +1

    🤲🏻🤲🏻🤲🏻🤲🏻🤲🏻🤲🏻

  • @AbbasMohammed-pp4dt
    @AbbasMohammed-pp4dt День тому

    Ire iren wannan Musulunci na Allah waddai da shi,kuma bazamu gushe ba muna Allah ya isa har ya mutu

  • @AwalArouna-z7p
    @AwalArouna-z7p День тому +1

    I'm in some Armenia Allah

  • @aliabubakaralidamalibaba970
    @aliabubakaralidamalibaba970 День тому +1

    Yanzu kai da kazo dan kare Aminu j town har kana cewa Abass yayi laifi da yaki ya bada bindigar sa to waye yace maka ana karban bindiga a hannun soja bayan yayi signing a office

  • @saniadamuadamu5669
    @saniadamuadamu5669 День тому +1

    Aminu j town yayi kuskure shine gaskiyar magana,

  • @BakawuChiyaman
    @BakawuChiyaman День тому

    Sannan kuma agidan soja Koda chief of arSt ne yache kabashi bindiga kaki bashi balaifi bane saboda in akamatsa kana iya harbi inta kamama xaka iya kashemutumma amma day anzalun cheshi heday Allah ubangiji ya sakamai wlh wannan kadanne achikin abunda akeyi aginda SOJA Allah ubangiji yasa mudache

  • @ShuaibuBabaAliyu
    @ShuaibuBabaAliyu День тому

    Don girman Allah jama a kudaina maimaita wannan maganan tahanyar fushi,kuyi hakuri,kuyi hakuri,kuyi hakuri,don Allah

  • @RachidouKadi-gw9lw
    @RachidouKadi-gw9lw День тому +1

    🤔🤔 im dn nageriya kenn alha sarki

  • @AbubakarOsman-jq6ox
    @AbubakarOsman-jq6ox День тому +1

    ni a gani naitama wannan yarinyar ba a san ranta bane ta fada wannan mai shafin nan shi ne ya saka da tafade wannan maganganun

  • @AbbasMohammed-pp4dt
    @AbbasMohammed-pp4dt День тому +2

    Sannan ita husaina akan umurnin ordinary president take gudana,asa hakuri domin shedan na kokarin girmama wannan Al,amarin

  • @gamboharou9400
    @gamboharou9400 День тому

    Subahanahu wa ta'ala

  • @ضلثهخشالعين
    @ضلثهخشالعين День тому

    سبحان الله

  • @هيموكنك-ظ3خ
    @هيموكنك-ظ3خ День тому

    Yah Allah kanonamana karshen zalinci a nigeria

  • @mariyayau5720
    @mariyayau5720 День тому +1

    Akwai audio da akayi hira da abokin shi kuma ya fadi komai. Wlhy mutane kuna da zuzuta abu, taya ya zata biye ma muku, ga Wanda zai taimaka mata

  • @mohammedlarabaibrahim5632
    @mohammedlarabaibrahim5632 13 годин тому

    Ikon Allah

  • @mubarakgarba6566
    @mubarakgarba6566 14 годин тому

    Allah ya kyauta

  • @FarouqUmar-z8y
    @FarouqUmar-z8y День тому

    Kaima bekamata kasawan nanba wanan Ahmad mahaukashine

  • @salisdanhajiya4544
    @salisdanhajiya4544 День тому +1

    Gsky wannan abin bakuma wannan matar adalci ba wlh naji haushi sosai wai shi wannan ba abinda yake tsoro wlh karya yake da yaga wani yasan abin tsoro ne

  • @رابحهمحمد-ت2ص
    @رابحهمحمد-ت2ص День тому +1

    Kai aminu bakira ba yafice kazo kashigarayu warmata

  • @saaduhussain
    @saaduhussain 20 годин тому +1

    Gaskiyar magana zagin aminu j town bedadiba daga temako kamatayayi tazagi sojan da ya zalinci mijinta

  • @gamboharou9400
    @gamboharou9400 День тому

    Sallallahu alaihi wasallama

  • @zinariyawaziri3689
    @zinariyawaziri3689 День тому +1

    Wannan shi ne inda case ɗin usaina yakamata ya bi,wato tsakaninta da soja.Sai kuma masu riga malam masallaci suka fara tara mata tallafi.Wato da kuna jin cases na kotuna da yanzu kullum cikin tara tallafi ake,to kowacce hukuma da huruminta.

  • @HdD-v6u
    @HdD-v6u День тому

    👍👍👍🤲🤲🤲🙏🙏🙏

  • @malanusmanmalanusman6626
    @malanusmanmalanusman6626 11 годин тому

    Wlh Usaina taba ne haushi wlh akai aminu j town

  • @JamilaAliyu-u9e
    @JamilaAliyu-u9e День тому

    Allah yasa mudace amin amin

  • @zinariyawaziri3689
    @zinariyawaziri3689 День тому

    Gaskiya case ɗin usaina,dole a samu haka duba da yadda ta ambaci sunayen sojoji.
    Kuma ita usaina saka fa saka ta aka yi ta yi wannan magana ga Aminu.
    Kuma batun yaranta,kaima za ta iya maka ka a kotu na yi mata ƙazafi.

  • @souleybiniya5715
    @souleybiniya5715 День тому

    Malan , masana doka sun ce Abas nada dama yaki bada makamin sa.

  • @Souleymanedjibrilladjibrillaou
    @Souleymanedjibrilladjibrillaou День тому +1

    Babu Dokanda tabasu dama sukarbi bindiga a hannusa zasu iya umartarsa da ya mayarda bindiga saboda lokacinda zakaje kadauka sai kayi saying da sauransu kafin kadauka don haka shi ogan Shima yayi kuskure da yace akwato bindiga a hannunsa

  • @aliyujekafadaaliyujekafada9981

    A a wlh wadda aminu sukayi waya da itah bah husaina bace

  • @adamadam5998
    @adamadam5998 День тому

    Kayi baykamata kasah wannan yaro mai zage zage

  • @mohammedomar3751
    @mohammedomar3751 День тому

    🤲🤲🤲

  • @MahamadouMalanAli
    @MahamadouMalanAli День тому

    ❤❤

  • @زيتزيت-د6ع
    @زيتزيت-د6ع День тому

    Kuma ai tanasan mujinta saunawa tanazuwa gurinsa ayanahaukar talalla6ashi Har yamataciki

  • @muhdmalahadamu3087
    @muhdmalahadamu3087 День тому

    Kumma j town shiyafara zagin odnary fra

  • @dongayahaya7019
    @dongayahaya7019 День тому

    Malam Abbas baiyi kuskureba,duk wanda yacezaihanamusulmisallah sai indaqarfinayaqare.
    Malam kai munafiqine.

  • @maajimedium1180
    @maajimedium1180 День тому

    Wannan bai saurari video Husaina ba da kyau

  • @AbdullahiMamuda-g3f
    @AbdullahiMamuda-g3f День тому

    Sata akayi mace tanada rauni.

  • @رابحهمحمد-ت2ص
    @رابحهمحمد-ت2ص День тому

    Allah kasakawo usaina zaginda kaimata

  • @DékémougoTokobilé
    @DékémougoTokobilé День тому

    Barka

  • @habeeb9339
    @habeeb9339 День тому

    Malam abu Aisha Idan Ka Saurari bayanai daga wadanda Suka San Dokokin Gidan Soja Suna Cewa Babu Dokarda ta Baiwa Maigidan Abbas dama Ya Umarceshi Cewa ya ajiye makami Anan take Saidai yace akamashi akaishi Guardroom Sannan ya wuce inda ya Amso Makamin Da Sunanshi da Kuma Lambarshi ya aiki ya Mayarda Makamin
    Indai kuwa hakane kaga kenan Baiyi Laifiba na kin ajiye makaminshi Hasalima Mai Gidanne ya Wuce Matsayinsa idan ya Tabbata Yadda aka Fada Allah Ya Bayyana Gaskiya Aduk inda take Kuma Allah yabi Masa Hakkinsa
    Kuma Gaskiya J-Town Yana Kokari Sosai Kuma mutumin kirkine Amma Gaskiya Shiya Fara Girmama Abun Amma Shiya Fara Zagin Wadannan Mutanen Ahmad Isa da Kuma Husaina kafin Suka Rama Zagin akansa
    Dukansu Muna kyautata musu Zato daga Aminu J-Town Har Ahmad Isah da Kuma ita Husainan Amma Wadannan Maganganun Yakamata ace An Ajiyesu A Fuskanci Azzalumai Wadanda Suka Zalunci Abbas Kuma Suke Zaluntar Sojojinmu Kuma Suke Zaluntarmu

  • @sulaimanadamu-kq1eu
    @sulaimanadamu-kq1eu День тому +1

    yayi kuskure Amma bada ogan yake

  • @tukurmuhammed905
    @tukurmuhammed905 День тому

    Ai kai yakamata ka amsa wadannan tambayoyin dayayi
    Saboda nidai ban fahimci amfanin sauraron maganganun batanci da kazafi

  • @Adamumaitaki
    @Adamumaitaki День тому

    االه يسو وقي

  • @aazzeeaazzee8403
    @aazzeeaazzee8403 День тому

    haba abu aisha ba abo duk yakamata ace kayi magana akan shiba matsayin ka ya wuce magana akan ko shirme ba ka koma kamar yan tiktok ba

  • @MurtalaSani-tp1go
    @MurtalaSani-tp1go День тому

    Kaima munafuki ne tsinanne yan maula

  • @OFFICIAL_AUWALABDALLAH
    @OFFICIAL_AUWALABDALLAH День тому

    Walahi yanzu naga video a feccebook Wanda malan yake magana a kan police

  • @saidousountalma4263
    @saidousountalma4263 День тому

    Assalamoualaykoumewarahmatoulahiwabarakatouhou,allah,Sarki,Kay,Ahmed,da,Kay,aminou,jeta,da,Key,houssayna,doukaninkou,koussani,moussoulmay,kouke,Kouma,in,najeriya,kouke,koumayda,hankalinkou,da,tawssayinkou,gua,simane,abasse,Kouma,wanan,baywarallah,houssaynailliyassou,tana,tshikin,wani,hali,koutawssayamata,inakira,guareki,houssaynailliyassou,da,kimayda,hankalinkou,gua,abbasse,

  • @Muhammadsani-xw6gg
    @Muhammadsani-xw6gg День тому

    Wlh sojoji sukamata muna fika anasaki kina la,antar bawan Allah kina kuma cikin wannan halin muna fukai

  • @YakubuYunusa-k3v
    @YakubuYunusa-k3v День тому

    gutsun uwarka Kai mai magana Dan uwarka in ubanka ne aka ma haka zakace wai baiyi dai dai ba Dan shegiya Dan akuya Wawa dabba wai dam me yasa mutanenmu muna da matsala Wawa kasan yanda ake cin amanar kana Nan sojoji Wawa jaki

  • @knowthebasicofcomputer2890
    @knowthebasicofcomputer2890 День тому

    Assalamu alaikum malam wlh ya kamata kake tantance abinda xaka ke sawa a shafinka domin muna respecting naka . Saboda akwai dokokin gdan soja da sai ka sani kafin kayi hukunci

  • @MainasaraMuhammad-c5d
    @MainasaraMuhammad-c5d День тому

    To Shi inbaisaurari mitakefadaba mu munsaurareta dakunnuwan basira Ado haka kakoma baya kasaurara zakaga Aina takefadar hakaba

  • @habibayakubu1283
    @habibayakubu1283 День тому

    Shi soja mijinta yazalinta wannan shida ALLAH
    Amma wannan itazezalinta
    Ance ba'aso idanbashida niyar zalilcinta meyedamuwarsa yahakuramana kamar yadda fauziyya D sualaima tayi
    Yabi wata hanya besauki akarbi kudin
    Dan ALLAH kudaina jahilci

  • @abdullahiabubakar9196
    @abdullahiabubakar9196 День тому

    Gaskiya kai wanda kake wanna jawabin jahili ne Allah yashirya ka. Miye na goyan bayan Aminu J Town

  • @LawaliTOROGao-sq2tz
    @LawaliTOROGao-sq2tz День тому +1

    Wallahi ba'ayiwa aminu jtw adalciba daga tawsayi sai aumarci ya tsinewa wani .ahaka kuma kina son Allah ya taimakeki wanan afarkon zancenta ya nuna gaskia.amma Yanzu min fahimci maqaryaciacé munafukacé .shima ordinaire président.yayi kuskure .amatsayinshi n'a mai hankali.haka kaway public kaway ka umarci Macé tatsinewa mutuminda yayi nufin allhairi.

    • @iloveislam1261
      @iloveislam1261 День тому +1

      Kuba aminu shawara ya nemi sana'a in kuna kaunar shi

  • @habibayakubu1283
    @habibayakubu1283 День тому

    Shege jahili wawa saboda anzagi ubanka aminu shine kake hauka meyakebaka mebi shinema ALLAH ka
    Taki karbar kudin aibakudinbane zefitoda mijinta ALLAH ne

  • @Ibrahimmamaagadez
    @Ibrahimmamaagadez День тому

    No👎👎👎

  • @BakawuChiyaman
    @BakawuChiyaman День тому

    Sannan kuma agidan soja Koda chief of arSt ne yache kabashi bindiga kaki bashi balaifi bane saboda in akamatsa kana iya harbi inta kamama xaka iya kashemutumma amma day anzalun cheshi heday Allah ubangiji ya sakamai wlh wannan kadanne achikin abunda akeyi aginda SOJA Allah ubangiji yasa mudache

  • @OFFICIAL_AUWALABDALLAH
    @OFFICIAL_AUWALABDALLAH День тому

    Walahi yanzu naga video a feccebook Wanda malan yake magana a kan police

  • @BakawuChiyaman
    @BakawuChiyaman День тому

    Sannan kuma agidan soja Koda chief of arSt ne yache kabashi bindiga kaki bashi balaifi bane saboda in akamatsa kana iya harbi inta kamama xaka iya kashemutumma amma day anzalun cheshi heday Allah ubangiji ya sakamai wlh wannan kadanne achikin abunda akeyi aginda SOJA Allah ubangiji yasa mudache