Ko ni inda nake a karatu bai zo gurin ba Sabon martanin Naziru sarkin waka ga Abduljabbar
Вставка
- Опубліковано 29 вер 2024
- Umar mai sanyi is a musician/producer in kannywood film industry, here you can get my audio, music videos, films, kannywood news, gist and a lot more. thanks for subscribing my channel
Umar mai sanyi mawakine, kuma producer ne a masana'antar kannywood, a nan zaku iya samun wakokina na kallo da na saurare, fina-finai na, labaran kannywood , tsegumi da sauran shirye sirye masu kayatarwa. na gode da subscribing dina da kukayi.
--
#UmarMaiSanyi #kannywood #Kano #Kaduna #Hausa #Arewa #TsakarGida
Allah yasakama da alkhairi sarkin waka
wannan maganar taka haka take
💝❤
Naziru sarking Waka Allah ya Kara maka girma da karama Kuma ya ahirye my Baki daya Ameen Ameen Ameen in Sha Allah
Gaskiya ne Naziru Allah ya taimake ka dan mutuncin Rasulullah Sallallahu alaihi Wasallam
Allah ya qasqantar da wan da yae zagin annabi da sahabbai
Ameen.summ.ameen.
Subuhanallah wai wannan mutum Allah kayi mana maganin sa
Gaskiyane
بارك الله فيك يا نزير صح كلامك جدا منطقي
Abunda ka fada shine ya tabbata naziru wallahi dama dawurwura yayytayi
Nazir ALLAH ubangiji yasakama ka da alkhairi gaskiya yaukam naji inasonka domin mu duk mutumin da yakeson Kare annabi Muhammad s, a, w to munasansa kuma Muna tare dashi.
GASKIYA KARIKE SARKIN GIDA KABI QUR'AN KABI YAN GIDA AHLULBAITY RASURULLAH S A W SHECK ABDUL JABAR NASIRU JARUMIN NAMIJI KAIFI 1
kusani hukuncin da akayi masa da ace anayin hukunci tsakani da Allah da dayawa basa raye Kuma a cikin maluman sunnan daku keta ikirari akwai wayanda sukayi batancin da yafi na Abdul jabbar kuma ba a yanke musu hukunci makamancin haka ba kusani akwai Wanda littfi ya rubuta na batanci ga iyayen annabi s.a.w cewa ... Astangfirillah bazan dai fada ba ammah gaskiya kusan maganar da zaku rungayi akan wannan Abu. Kungane maluman naku suma akwai na kashewa a cikinsu indai binciken za,ayi Allah ya kyauta
Wannan gaskiyane sarkin Waka San kano♥️♥️♥️♥️
Wawunbanza uwarmekasani,a,addini shashasha,angayamaka waqace
Wallahi mabiyansa su sukafishi jakanci .ta yaya za ace mutum yana fadin wayannan maganganu kuma ku rika binshi
Gaskiya ne Sarkin waka
NAZIRU KENAN KA TUNA AKWAI LAHIRA KUMA ZAMU JE TA BAKI DAYA MALAMIN NAN DA KA YARDA DA SHARRIN DA AKAI MASA NA DADDATSO MASA KARATU AI KA SAN DA TAKU DASHI NE A KASA KUMA KAYI WAUTA DA KA SHIGA BAYAN MASHARRAN TA WALLAHI TIRR DA ALLAH WADAI DA DAGUTU MASU BAUTAR SHEHUNNAI IRINKA.
Wayyo. Allah na mukan muna cikin masifa a Najeria
ba agama da yan shi,aba toh jama,a gawani. yafitoh shima danashi bala.in
mezai hana. Allah bazai jarabtamu da masifu iri daban daban ba
Allah ya baka lada Naziru
Masha Allah👍👍💯
yayi gaskiyane
Vry gud
Allah ya karawa sarki lafiya
Allah yaqawa annabi daja s.a.w.
Wannan gaskiyane sarkin waka
Tafishan makaryaci dn kasaba karya awaqa zakayimanan inkace yayi laifi bai ishekaba se kakawowa mutane zancen banza kamar yanda kuka saba
Gaskiya ne sarki
Slm kana tare da Mohamed mamouda daga France 🇫🇷 wannan mutumin yakamata a doki mataki mai kwari akansa kuma da gaugawa shugaba mohamadu buhari yayi wani abu bai kamata har yanzu abarshi a nageria ba
Hasbunallahu wani'imal wakel!!! 😢😢😢
Maye dan anyi fada da shi tun da baya san manzan Allah
Wawa dakayi shiru da yafi ma
Amma yanzu ka baiyana kanka
Cewar kai jahili ne
Ai ko makiyi bazaice malam sarki bashi da karatu ba saidai banbancin akida kawai
Wlh gaskiya Bai dace a zauna dashi ba saboda hauka zai sake yi
Allah yasaka maka da Alkhairi sarkin waka
Madallah dan uwa fadamar Gaskiya
جزاك الله خيرا يا اخي الكريم وبارك الله فيكم جميعا يا د
Allah ya kyauta
Mahaukacine Abduljabbar
Aslw, wallahi sarki ka gane mutumin nan.
Masha Allah sarkin waka
Wagamaganah hakata kei nazirou Allah ya biaka nago dei
Gaskiya ne, sarki waka.
Gsky ne naziru Masha Allah
Gaisheka nazir, abin da mu ke so shine 'A KANTARA MASA WAKA'
Haka ne sarkin waka allah ya muna maganin sa
ai wallahi inatausayawa mabiyansa naga vedios dinsa da aka yanko kwata kwata besan qur aniba abin tausayi yatara jamaa yana batar d mutane
Allah Akbar Allah ya jikan malam
Kai axxalumine wallahi, kuna kare littattafan da akayiwa Annabi SAW fatanci ne, amma misali ina ma'anar hadith me lamba 5068 a Bukhari:
حَدَّثَنَا مُسَدَّدٌ، حَدَّثَنَا يَزِيدُ بْنُ زُرَيْعٍ، حَدَّثَنَا سَعِيدٌ، عَنْ قَتَادَةَ، عَنْ أَنَسٍ ـ رضى الله عنه ـ أَنَّ النَّبِيَّ صلى الله عليه وسلم كَانَ يَطُوفُ عَلَى نِسَائِهِ فِي لَيْلَةٍ وَاحِدَةٍ، وَلَهُ تِسْعُ نِسْوَةٍ. وَقَالَ لِي خَلِيفَةُ حَدَّثَنَا يَزِيدُ بْنُ زُرَيْعٍ، حَدَّثَنَا سَعِيدٌ، عَنْ قَتَادَةَ، أَنَّ أَنَسًا، حَدَّثَهُمْ عَنِ النَّبِيِّ صلى الله عليه وسلم.
Shin wanne sako wannan xancen yake isarwa? Shin Annabi SAW ne ya gayawa Anas wannan sirrin ko matan Annabi SAW ko kuma shine ya labe domin gano hakan?
Idan aka rika fadi a gari cewa: "baban Naziru mawaki yana xagaye matan shi 4 a cikin dare 1 ya biya masu bukata (ba tare da yayi wanka ba) ai yabo ne ko?
Mukaddara kafi AbdulJabbar karatu kamar yadda kace, ai sabi da Allah ake karatu amma kai don ka wuce Abduljabbar kayi kuma ka yada meyarda ya yarda da yawa kuma sun kara gane duhun kanka; kuma ladan karatunka kenan an biyaka. Kuma shi me kare mutumcin Annabi SAW na gaskiya ai ilimi gareshi ba karatu kawai ba.
naziru ashe kai wawane, dan maulan yan izala kawai
masha allah
Allah ya jaddada rahma ga makwanci mlm
Gaskiyane
Zamu so kuyi martani da wa'azi sannan da addu'ar shiriya a wakance, zamuyi farinciki da hakan don sakon zai fi kaiwa da wuri Naziru
gaskiyane wannan
Allah. Jikanmalan
Gaskiya ne nazbi🙏🌹♥💚
جزاك الله
Kai sakaraine
Naziru
Masha Allah
Tabbas yacika cikkakken batacce jahili mahaukaci wallahi wallahi la'anta ta tabbata akansa da kuma battattun da yake kara batar dasu kai Duniya wannan yazama Shethan abin jifa wallahi
Slm
Amine
Allah ya samudace
Inabayan ka
IDAN bakakawoba Kai wawane
Hmmm to malan naziru in baka saniba asanar dakai kaje kayi karatu wallahi da kanada ilimi dabazakayi maganar hakaba in kuma kana musu ga lambata kanemeni dukdani dalibine amman akwai tambayoyi da nakeso naima 09085297898
Dan Allah in kanada magana kai mini magana ko kakirani
ameen ya rabbi
اللة يرحمك شيخ جعفر
Ameen ya Allah
Kaskiya
Alla yajikan malan jafar yayi gaakiya abdul jabbar katabbata kafiri saidai inkatuba meneman qarinbayani inada ujja ga nombananan +966597868231
Kai Dan jaka
Slm
Gaskiyane naziru
Kai kazo ka tareshi Kan ilimin mana
@@auwalumar5229 kai haba marasa hankali niziru yafiku gaskiya
Kunsaurari dan kwaya.
Hhhhh ae waqa muka ji kana rubutawa ma luttattafay ba ko shi ko fa malam
Macha Allah
Allah ya shiryar da Shi idan mai Shiryu wane
Allah yashiryamu yatsare mana imanimmu
Hummm.... Ai wannan mutumin ya cancanci hukunci
Maganar nazir Kuma,,,, duk Wanda yafada Maka maganar banza kaci ubanshi wlh bazamu fasa yin rubutu a social media ba muma damuke Mata muna zaune agida fadamuke dawasu jahilan akan waisu basu yadda da abinda wannan jahilin yayi ba wlh rubutu a social media se inda qarfimmu yaqare,,,
Rahama Allah yasaki aljanna Allah biya miki buqatunki na alkairi Allah yabaki miji nagari
Macha'allah 😊😊😊 Allah yasa ka muku da alheri.
Allah ya kara tabbatar da diga-dian mu akan sunnar Manzon Allah 🌟🌟🌟Sallallahu alaihi wa'alihi Wasallama 🌟🌟🌟
Wanda basu fahimta ba kuma Allah ya shirya dasu 🤲🏼
@@kabeerismail6732 ameen tare dakai da duk masoyan annabi( s a w) ameen ya hayyu ya qayyum 🙏🙏🙏
@@babanikram6407 ameen s Ameen 🙏🙏
Allah yashiryar damu bisa sunnan annabi
Amin
Amiin
Shawarata gareka naziru kakoma kaji mayyace bai zagi Annabi saww ba bai yazagi Annabi saww bai yazagi Annabi
Kabibiyi mayyce, Naziru nafadamaka hane dan kaban tausayi.
Kaine abun tausayi ai
Kai da uban gidan ka kune abun tausayi
Allah jikan malam😢😭
Meyakaika shiga rigimar daba takaba lallai kajanye maganka
Ya uban giji Allah kanu na aya akan abdulljabbar
Amen allah wargaxa nufinsa akan bayii
Allah karemu dagamummuna yasadamu dakyakkyawa
SLM barkadawarhaka
ALLAH YA QARA MAKA ALBARKA NAZIRU ALLAH YA TEMAKEKA FATAN ALKRI
Sarkin karabudawannan wawan Kare yacijeshine
Ilimin roko kenan
Kabar jahilai marasa hankali a taba sahabban Allah amma suce maiyas shegu kawai
yaushe kadena rawa dakaruwai ? najasa ma irinka
Gaskiya ne Naziru,Allah ya kara basira
To Allah Mana cikawa da immani ameen ya
Wlh Nima Nima inabayan Annabi dasahansa Allah kararamasan Annabi da sahabansa
Akarmakallahu naziru Dan kuri...wai da can a baya da ka ma malan wakoki ba ka san shi bane ko ya abun yake...
@@aishausman8865 ko kina bukata a tura miki kiji
Kila dan ya canja akala ne shima Naziru ya canja idan kida ya canja se rawa ta canja, kuma Allah ne ya umarcrmu damu yi gyara idan mun ga ba dai-daiba.
Masha Allah. wow!! Albishirinka dan uwa shiga wanna tasha tamu #kajiji_top_tv domin samun video dake bayani yadda zaka blocking account dinka na banki koda bukatar hakan tasameka. Kada amanta ayimuna subscribe
Kubarshi da Allah yanajiransa
والشعراءيتبعهم الغاون#
Makaryacin banza mara albarka.
ان الله لا يحب من كان مختالا فخورا#
Kirmankai da hasaada Suzasu halakaka kazama bakada'aiki sai hassada
Tunda nake bantaba labarin jahili irinkaba.
Daga lokacin dajahilai sukafara ganin kansu malamai matsala tasamu
Allh yashiryeka
Karya kakeyi naziru in har bagaskiya yake fadiba aina yasamo abinda yake fada me yasa bazaku tsinema wanda
Ya rubuta hadisiba sai wanda yakaranta sabuda haka ina rokon allah ya karemana garkuwan manzon allah
Ashe gaskia ya fada
Gaskiya ne Sarkin Waka Ai shi jahili uziri ake Masa Amma kuma duk Wanda ya taba mazon Allah to akshe shi Domin bashi da wani Amfani Arayuwa kuma Muna goyon bayan ka Domin kazo da magana Mai kyau ALLAH DAYA1☝️ NE KUMA ANNABI MUHAMMAD S. L. W. MAZON ALLAH NE MUN GODE🙏🙏🙏
Narena wayanka Wawa.
Allah ya qara lfy, wlhi Koda sun Kai mutan duniya gabaya,zamu tunkaresu
Allah yahikan malam shekh Jafar
Gasky babana
Agaskiya sarkin waqa Abunda kafadi Na yagyara wannan gaskiya ne.
Amma Kai bakada ilmin Da zakace Abdul jabbar jahili ne ba.
Dama tuncan azal musan Kai alfahari ne,Kai gakomi saika nunawa mutane Kai kafi Kowa qwarewa, Wannan yasa mutane ke dakarka Dan Kibiru,Idan zakayi magana Akan abunda ya aikata ba saidai bane,to tabbas musani ba saidai bane, Amma Kai Kuma Bakada ilmin Da zakace wa Abdul jabbar jahili.
Allahuma sali ala nabiyina Muhammadin wa'ala alihi wa ashabihi waman tabi'uhum bi ihsanin ila yaumu din
Saw
Duk chikar musulmi Allah da manzonsane gatansa,
Nazeer qarya kake Dan uwarka, dama amaulanka katsaya dayafi maka ,Kai waye malaminka, waya koyar dakai alufun, kuma qarya kake bantabajin inda yataba annabi,Kai har gaskiya kasani,
Dan wawuya, maqaryacin banza,
Masha allah sarkin waka
Ikon Allah ashe naziru Sarkin waka Sufi ne..... Yauga abinda ka fada ya faru
macha allah Allah ya jikanka da rahama allah yasa al'jana ce makumar sa
Gaskiyane naziru .bakaiba yata,5years ta fish I ilimi .abdujabar zindikine ajin farko gashi kasurgumin makaryaci sai yace ina ya zagi sahabbai bayan gashi yana kama aunansu yana zagi
Masha Allah
God bless u my dear bro Naziru sarkin waka ❤️❤️👍
Hmm lallai Naziru kayi karatu dayawa kasani chewa babu abinda yakai kanasabtawa Allah da to annasabtamasa kuma ya ambata mana achikin littafinsa me tsarki to Allah kenan sannan annabinmu Muhammad kaduba suratu abasa kaji akanme tasauka andena karantata kokuma duk wannan ana karantawa kullin sai kuma abinda yashafi sahabbaine baza akarantaba to Allah yakiyayemu da duhun jahilchi