Amma malam yakamata kafadi gaskiya baikamata saboda yayi maku hanyar maula kunsamu mota shine zaisa kugoyi bayanshi yadinga zagin iyayen adamu zango da mahaifin horo dan mama dayarasu musulmine shi Amma aminu j town yace Allah yakara Masa nauyin kasa malam baka dubi girman wanna mugun kalma narashin Imani Wanda yayi Akan mahaifin horo dan mama ba Kuma baban horo baisan aminu j town ba kuma yazagi uwar adam zango Amma duk da wannan mugun Abu da aminu j town yayiwa zango da horo akan iyayensu Kai malam awurinka aminu j town yayi daidai tunda yayi Maka hanyar samun mota gaskiya awannan wurin naraina malantarka irinkune masu batawa malamai suna saboda abin duniya kowa yace abinda j town yayi Bai kyautaba harda ma wayanda Basu kaika karatuba sunce j town bai kyautaba kuma suka sa yazo yajanye mugayen kalamansa akan iyayen su zango iyayefa ba abin wasa bana wallahi malam Nina tabbatar inda ubankane yarasu aminu j town yace Allah yakara Masa nauyin kasa Kuma musulmi ba kafiriba wallahi Koda maka aminu j town yakaika saika tsaneshi Kuma malam natabbatar inda uwarkace aminu j town yazaga kamar yadda ya zagi mahaifiyar adamu zango da saika tsaneshi Amma tunda ba iyayenka yayiwa ba wato kana goya masa baya kenan yaje yacigaba da sabon Allah dan cin mutuncin dan Adam sabon Allah ne inji manzan Allah s.a.w Amma tunda dai yasa kasamu mota to Kai awurinka abinda aminu j town yayi Nacin mutunci musulmai ba laifi bane dan haka malam Kai ba masoyin aminu j town bane tunda bazaka Gaya Masa gaskiya ba kuma malam kabani kunya wallahi Allah yasa mudace
Amma malam yakamata kafadi gaskiya baikamata saboda yayi maku hanyar maula kunsamu mota shine zaisa kugoyi bayanshi yadinga zagin iyayen adamu zango da mahaifin horo dan mama dayarasu musulmine shi Amma aminu j town yace Allah yakara Masa nauyin kasa malam baka dubi girman wanna mugun kalma narashin Imani Wanda yayi Akan mahaifin horo dan mama ba Kuma baban horo baisan aminu j town ba kuma yazagi uwar adam zango Amma duk da wannan mugun Abu da aminu j town yayiwa zango da horo akan iyayensu Kai malam awurinka aminu j town yayi daidai tunda yayi Maka hanyar samun mota gaskiya awannan wurin naraina malantarka irinkune masu batawa malamai suna saboda abin duniya kowa yace abinda j town yayi Bai kyautaba harda ma wayanda Basu kaika karatuba sunce j town bai kyautaba kuma suka sa yazo yajanye mugayen kalamansa akan iyayen su zango iyayefa ba abin wasa bana wallahi malam Nina tabbatar inda ubankane yarasu aminu j town yace Allah yakara Masa nauyin kasa Kuma musulmi ba kafiriba wallahi Koda maka aminu j town yakaika saika tsaneshi Kuma malam natabbatar inda uwarkace aminu j town yazaga kamar yadda ya zagi mahaifiyar adamu zango da saika tsaneshi Amma tunda ba iyayenka yayiwa ba wato kana goya masa baya kenan yaje yacigaba da sabon Allah dan cin mutuncin dan Adam sabon Allah ne inji manzan Allah s.a.w Amma tunda dai yasa kasamu mota to Kai awurinka abinda aminu j town yayi Nacin mutunci musulmai ba laifi bane dan haka malam Kai ba masoyin aminu j town bane tunda bazaka Gaya Masa gaskiya ba kuma malam kabani kunya wallahi Allah yasa mudace
Allah sarki❤❤❤
Mashalla gaskiyanyi
Macha Allah
Allah yasakamakada alkairi
Allah yabiyashi da alkairi wallahi jos akaw na allah kamar aminu Ina Maka fatan alkairi da daukaka
Allah ya sake.kage gaskiya
Wawa jaki
wawajahili
Amana daye malan ka yi kugna wallahi ,ya kamata in ka san daraja iyayen ka ,nassiha za ka ka yi Aminu.kodai ya rufe maka ido
Malam inakaiw adalch to yakamata kayimish gargadi Dan zagin iyayin Alummar
Kaima wawa ne kayi mishi waazi mana yadena zagi inde shi musulmine
Yakamata Hausa trending ku ringa kyautata furuci ku koda akan wanda baku ra'ayi ne, saboda bai kamata ku ringa dauka bangare ba.
Kamar yaya kenan dan uwa
Wawa ni malam😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂
Lallai mlm anga banxa
Haukan Banza Chewa Akayi Menene Sana'ar Sa
kash amma dai babu daraja
Kace Kai moter k samu shiyasa kk hk alarammah
Meyasa baku son gaskiya ne dan Allah yan uwa
Wannan gaskiyane malan. bakowa zai fahimceka ba sbda san zuciya.
Babu wani munafurchi daga malami yafigaskiya akan abunda yasani shikenan sai achemai munafiki? Msteeeeew muji storon Allah.
dole kazo Kai soki burutsu sbd an baka mota
Lalle wanan malamin munafiki ne