КОМЕНТАРІ •

  • @Mardiyaabubakar1-zs6vp
    @Mardiyaabubakar1-zs6vp 8 днів тому +3

    Allah ya sauwaka allah Ka Rabamu Da Son Zuchiya Ameeen Yahayyu Yaqayyumu 🤲🙏

  • @abubarkars.magaji5082
    @abubarkars.magaji5082 8 днів тому

    Wallahi Allah zai cigaba da tabbatar Da Gaskiya, kuma masu ware kabilar Fulani da sharri ku ci gaba da aikin ku.

  • @mukhtarumar1228
    @mukhtarumar1228 7 днів тому

    allah duk yan ta adda aduniya katona masa asiri ameen

  • @BalaShehu-b8e
    @BalaShehu-b8e 8 днів тому +4

    A kauyen Dan Musa na Katsina aka haifea kuma ubanta malami mutumin kirki ya rasu tin tan goye uwarta ta auer bahillace

  • @yahayaycouzainab
    @yahayaycouzainab 8 днів тому +3

    Allah kawo muna sawki.malam muna neman gaza Allah ya biya da alheri ameen.

  • @umeenoyrat4130
    @umeenoyrat4130 8 днів тому

    Allah ya kyauta

  • @Badamassi-le5dx
    @Badamassi-le5dx 8 днів тому +1

    Wallahi wannan bahujjabaneba sanzuciyane kudigga fadargaskiya

  • @labarunnijar8687
    @labarunnijar8687 8 днів тому +2

    Na yarda turawa makirai ne amma ban yarda suke da laifi cikin rishin tsaro a yammacin Afrika ba mune da kan mu bama tsoron Allah, ba tausayi ga son abin duniya ,yanya ɗaya ce a tunatar da mutane tsoron Allah da rayuwar duniya kwana biyu ce a tunatar masu duk lokacin da suka bada hadin kai dan acudar da wasu to iyayensu da ya'ya su da basu tsira ba

  • @user-op8ms2fy9n
    @user-op8ms2fy9n 8 днів тому +1

    Mallan agaskiya matsalar Nigeria talakawan arewa nematsalar Nigeria

  • @yahuzailiyasu4583
    @yahuzailiyasu4583 8 днів тому

    Allah yakyauta

  • @user-pj7hw8vi4q
    @user-pj7hw8vi4q 6 днів тому

  • @user-hh9ih4pq9s
    @user-hh9ih4pq9s 8 днів тому +1

    WAI DAN ALLAH YAN NAGERIA WANDA YASSANI YAGAYYAMIN KIRISTOFA MOOUSSA MUSSUMINE.KODAI KIRISTANE.

  • @SalisuAbubakr-dg3wp
    @SalisuAbubakr-dg3wp 7 днів тому

    Adauko hayan sojojin nijar wallahi zasu iya shiga wannan dajin I ansan indasuke

  • @sanidanmamazxzdsani5662
    @sanidanmamazxzdsani5662 7 днів тому

    Innalillahi wainna ilaihiraju'un

  • @yakubuharuna4648
    @yakubuharuna4648 8 днів тому

    Akashe shegiya kawai shine magana

  • @user-op8ms2fy9n
    @user-op8ms2fy9n 8 днів тому

    Kuma kamar abasan kayo karshen taadanci a Nigeria

  • @Abdu-m9
    @Abdu-m9 8 днів тому

    Allah kasa mu dace

  • @OkashaabdullahAlfauzan
    @OkashaabdullahAlfauzan 8 днів тому +4

    Akan jin daɗin kanta sai ta jefa dubban jama'a cikin masifa kawai a mata abun da tayi shine magana

  • @AhidoufadilaVeritecm
    @AhidoufadilaVeritecm 8 днів тому

    Kiristoma kayi karya bakaso zama lfy nijeria kugeraka kakeso dakuyi magani abu daku ake kache Al'ummarku

  • @almahdialmahdi5545
    @almahdialmahdi5545 8 днів тому +3

    هذه كلها تلبيسات تقوم بها الجهات المعنية بتمويل الإرهاب والإجرام في نيجيريا الفدرالية ولكن للأسف هذه البنت المسكينة قاموا بتوريطها فقط في عملية مروجة مفبركة ينكرها كل عقل سليم !!!!/نيامي عاصمة النيجر

    • @al-furqanwalhudatv
      @al-furqanwalhudatv 8 днів тому

      صحيح أخي إنهم مزتزقة ممولة من جهة معينة الله يكف عن الإسلام والمسلمين شرورهم.

    • @almahdialmahdi5545
      @almahdialmahdi5545 8 днів тому

      @@al-furqanwalhudatv هذه الأكياس التي رأيناها مع هذه البنت المسكينة لا علاقة لها مع الإرهاب والإجرام في نيجيريا قرابة عشر سنوات وشكرا على هذا الرد

  • @MuhammadJingi
    @MuhammadJingi 8 днів тому

    Ita ma wanna bafolache kokoma wanne yare

  • @user-kq9og4eh8o
    @user-kq9og4eh8o 7 днів тому

    Malam inkadubi matarnan bata tareda yunwa

  • @jibrinkanta472
    @jibrinkanta472 8 днів тому

    حسبنا الله ونعم الوكيل 😢😢😢😢😢

  • @user-pv5rb2sr2i
    @user-pv5rb2sr2i 6 днів тому

    0:15

  • @user-kq9og4eh8o
    @user-kq9og4eh8o 7 днів тому

    Malam dan Adam yanzu bay tsoron kisan kai anan ataraba haka mukefama

  • @mamkmrammmm5412
    @mamkmrammmm5412 8 днів тому

    فلا ته

  • @user-dc2wp4rw2c
    @user-dc2wp4rw2c 8 днів тому

    Ricin.hakouci ne

  • @abdoulwassioukpodji580
    @abdoulwassioukpodji580 8 днів тому

    Babu doka a kassar ku

  • @user-ez8ki5xp6b
    @user-ez8ki5xp6b 8 днів тому

    Allah kabamu shugabanni nagari amma duk ƙasar datake biyan soja albashi dubu 60 ko 70 bataso azauna lfy a kasar ba anan Libya soja duk wata yana daukar kudi sama da dubu dari 4 kowane kurtun soja police kuwa tun bayada Shekara uku anan Libya dubu dari uku akebiyansu yanzu kuwa sun kai wajen dari hudu malaman primary kuwa dubu dari da sittin akebiyansu dinar 800 kenan duk yan siyasa sun kwashe dukiyar talakawa suna biyan kansu albashi da ita anabi yan sanata sama da millions 50 malamin makaranta ko dubu arba'in ba albashi kai ai maganar zaman lafiya a Nigeria bama ta taso ba wlh har se andena mulkin zalinci kuma idan kai dan ƙasa ne a Libya dakaje gidan mai acikama tanki kabada dubu ɗaya

  • @sulaimankhairan5480
    @sulaimankhairan5480 8 днів тому +1

    Ban gamsu da baya nan data bayar ba san zuciya ce kawai da rashin kishin al um'mar mu

  • @Sadiyamk
    @Sadiyamk 7 днів тому

    To ko dai da gaske musulmi yan ta'adda ne kamar yadda turawa suke zargin mu? Islam is perfect but Muslim are not perfect ya Allah ka kiyaye mana yan uwammu musulmi daga sharrin makiya musulmi da musulunci ameen

  • @user-op8ms2fy9n
    @user-op8ms2fy9n 8 днів тому

    Kamar wannan matar da akama bai kamata ayi vidéo kai tsaiye ba ya kamata daakaga wannan matar da wannan kayan ahadata da ma aikata cikin farin kaya fukuma sukira sojojin su biyosu abaya takaisu kusada wadanda zata kaima

  • @BukarAbdullahiGerawaabdul
    @BukarAbdullahiGerawaabdul 7 днів тому

    Ameen tsumma Amen 😊

  • @SulemaneAbdula
    @SulemaneAbdula 6 днів тому

    Mata. Fulani

  • @user-hh9ih4pq9s
    @user-hh9ih4pq9s 8 днів тому

    ALLAH YA TSINEMICI ALBARKA GAME DA SUNAN DA
    CECIKEDAUKE DACHI SUNAMAIDARAJA A,MUSULUNCI GACI DA SUNAN AICHA UMUL MUMINUN.KUMA DA SUNAN BABANTA ABUBAKASIDDICK GABADAI WALLAHI ALLAH YA ISSA.

  • @YauOil
    @YauOil 4 дні тому

    Yaru fulani jikukin dan ta ada danfudiwu mufuki

  • @omargaladima2996
    @omargaladima2996 8 днів тому

    Allah ya kyauta

  • @MuhammadJingi
    @MuhammadJingi 8 днів тому

    Ita ma wanna bafolache kokoma wanne yare

  • @MuhammadJingi
    @MuhammadJingi 8 днів тому

    Ita ma wanna bafolache kokoma wanne yare

  • @MuhammadJingi
    @MuhammadJingi 8 днів тому

    Ita ma wanna bafolache kokoma wanne yare