Malamin TikTok Dayayi Sanadin Fadawar Adam A Zango Cikin Damuwa, Yaba Yan Film Sati 2 Kowa Ya Tuba

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 5 вер 2024
  • Mazaje Ne official UA-cam channel
    Dandalin Dariya Wasan Barkwanci Na MazajeNe
    Don't Forget To Subscribe!
    #MazajeNe #SabonComedy

КОМЕНТАРІ • 102

  • @ismailauwal-tx7qo
    @ismailauwal-tx7qo 4 місяці тому +1

    alhaji adam a zango allah yakara dukaka kaikuma da ikon allah sekawulakanta domin kataba bayin allah

  • @abdulrazaksurajo8136
    @abdulrazaksurajo8136 4 місяці тому +1

    Gaskiya ya Kai jakine Allah ya saka ma Adam a zango

  • @saadma3462
    @saadma3462 4 місяці тому +1

    Subhanallah gaskiya wanan wawane sakare sam babu expérience acikin maganar shi

  • @abdulazizmusaharuna2898
    @abdulazizmusaharuna2898 4 місяці тому

    Wai naga wasu ƴan tasha suna ta cewa wai wannan ba malami bane to idan ba malami bane ubanka ku ne saboda an gaya masa gaskiya
    Kuma wallahi ƙarya kuke muce wai idan wani dan Film yayi ba dai-dai ba baza'a yimasa magana bah 👌

  • @mahamanmourtalabako5402
    @mahamanmourtalabako5402 4 місяці тому

    Allah ya kara ma lahia malam ousseyni kano

  • @abdoulmalick-eq2cb
    @abdoulmalick-eq2cb 4 місяці тому

    Allah yabaku hankuri 🙏

  • @MuhammadSalisu-uy7wm
    @MuhammadSalisu-uy7wm 4 місяці тому +2

    Wlh wannan ba malami bane kawai dan neman duniya
    Wlh billahillazi gara adam zango sau dubu dakai wlh

  • @HuzaifaAliyu-pg4eo
    @HuzaifaAliyu-pg4eo 4 місяці тому +2

    Yakamata malamai su kama girmansu gaskiya wannan aikin jahinci ne please

  • @user-vu1ew8mj4b
    @user-vu1ew8mj4b 4 місяці тому

    wanga husainin wawa nee wlh sakaran banza kazami dan daudu.....

  • @Maryam-vs3rl
    @Maryam-vs3rl 4 місяці тому +1

    Gaskiya malam kayi kuskure

  • @MujahidAlhassan-cm5dr
    @MujahidAlhassan-cm5dr 4 місяці тому

    Kaidai bamewa azibane Dan iskane

  • @habibayakubu1283
    @habibayakubu1283 4 місяці тому +1

    Gaskiya da wannan Kai ba malamibane don malami baya fadin maganar banza irin taka wannan abinda kayi na jahilaine gaskiya malamai basayin haka kuma hasali bamasakiran kansu da malamai kasan matsayin tona asirin wani ko acikin musulunci kuwa? ALLAH shine me shiryarwa ba mutumba kuma ba haka ake waaziba. shedan shine me halakarwa kuma ya batar da bayin ALLAH amma ubangiji yace sewanda nabatar. To ALLAH ya shiryemu bakidaya

  • @bachirdodosaminou2195
    @bachirdodosaminou2195 4 місяці тому

    Allah ykacheka abisa karuwa cikin azumi kuma da rana se se kasan me zakacema allah dabba

  • @AbdullahisaadatuMohammed
    @AbdullahisaadatuMohammed 4 місяці тому

    Wallahi ba mallam bana

  • @haliruamina6651
    @haliruamina6651 4 місяці тому

    Kana da sa ido husaini

  • @aisawa18tv
    @aisawa18tv 4 місяці тому

    Toh kai daman Malami ne

  • @haliruamina6651
    @haliruamina6651 4 місяці тому

    Ina ruwan da zango can tsakaninai da Allah

  • @lesser-ramp0224
    @lesser-ramp0224 4 місяці тому +1

    Wannan magana haka take dr Husain,gaskiya ne mutane ne sun zabi duniya fiyi da lahira,Allah ubangiji ya shiryar dasu damu baki daya,Allah yasa su gane gaskiya kake fada musu,ba kinsu kakeba.
    Jzkh bil khair dr,watching from Türkiye 🇹🇷🇹🇷🇹🇷

  • @user-py6pl9gr9f
    @user-py6pl9gr9f 4 місяці тому

    Kai wannan bawan Allah ba adam Zango kadai ykaata kawa waaziba shiga.azi kiranega kowa koma kayi izalarka yayi dariƙarsa menene laifin haka danbaya izala saiyya tsukanemaka ido kaima Allah shiryeka

  • @uzairuhamzadankwara5518
    @uzairuhamzadankwara5518 4 місяці тому

    Allah yai muku sharia kai da su inyass din😢

  • @user-ss5lr1ce1i
    @user-ss5lr1ce1i 4 місяці тому +2

    Kai din banza kaidin yofi🤔 waye kai baza’ajanye ba baza’a daina ba kayi duk abinda kake ganin zakayi sha sha sha kuma maganar da kaketa zagin shehanni ai ko baby komai bayin allah ne allah y’a daga darajar su har mutuwar su kaine zaka janye kalamanka kafin su dabai bayeka banza kawai😭😭😭

  • @Muhammadshafiu-cz8pj
    @Muhammadshafiu-cz8pj 4 місяці тому

    To me kudayin wuta Allah ya karbi rayuwan ka kan karuwa a ramadana kaman yacce Kabukata kane tarihi mutuwan uban kungiyanku. Mahaukaci ne bame wa.aziba

  • @mudassirmukhtar-hr1jo
    @mudassirmukhtar-hr1jo 4 місяці тому

    Kaidai wannan dokton munafukan malamai kai dakikine ba malamiba dan iska shashashan malami kawai😮

  • @BashirBashir-od3kc
    @BashirBashir-od3kc 4 місяці тому

    Allah day yatsinema albarka hussaini

  • @_salmanumuhdalkanawii
    @_salmanumuhdalkanawii 4 місяці тому

    Malam ko kalamanka Sun isa nuna cewar kai jaki ne, Wawa kawaii

  • @mudassiribrahim5416
    @mudassiribrahim5416 4 місяці тому +1

    To Hussain mai yasa baka bashi hakurin ba tunda ka fahimci kayi kuskuren? Kai mai yasa bakayi masa irin uzurin da kake so yayi maka ba? Wani irin mutum kake daukar kankane? Wani irin magana kake da izgilanci haka? Yaro kabi a hankali.

  • @ANNaSiTV
    @ANNaSiTV 4 місяці тому

    Kai Wannan Ba Malamibane Dan Iskan Garine Kawai Mai Neman Duniya Allah Yasa Yagane Gaskiya Kajifa Yadda Yake Zagin Manyan Shehuna Kuma Manyan Malamai Wallahi Wannan Maganar Dayayi Tayi Muni Kuma Sai Allah Yayi Muku Hisabi Dasu Ranar Lahira
    Shehu Ibrahim Inyass Duniyace Ta kirashi Da Shehun Musulunci Bama Tijjanawa Bane Sukakirashi Da Wannan Suna Allah Ya Isa

  • @Usman4life88
    @Usman4life88 4 місяці тому

    Kai Dr Hussaini ba malamin kirki bane wallahi. Manzon Allah ba haka yace ayi ba

  • @mahamadoukakaliman1032
    @mahamadoukakaliman1032 4 місяці тому

    Soubhanallah malam allah ya chiyemu baki daya.

  • @habibayakubu1283
    @habibayakubu1283 4 місяці тому

    Yanzu idan ALLAH yagadama zaka'iya komawa dabi'unsu. Kuma kasancewa rahama ta ALLAH kudaina shiga hurumin bawa da ubangijinsa .

  • @user-ec3yz5hc4j
    @user-ec3yz5hc4j 4 місяці тому

    Kaji tsoran.allah.haka.annabi.yayi.wa.azi.wllh..wllh.wllh.bazaka.mutu.kana.musulmiba.saide.inkatuba.allah.kasa.magane

  • @user-ks2bp9mp5r
    @user-ks2bp9mp5r 4 місяці тому

    Wawa

  • @user-oe2vg8hf1s
    @user-oe2vg8hf1s 4 місяці тому

    La ilaha illallah wahdah la charikalah

  • @kabiraayuba2507
    @kabiraayuba2507 4 місяці тому

    Sannan kai kana cewa kai mai da'awa ne kana kiran sa da sunnan isgilanci bayan kasan sunan sa na addini shin wai kai kam a ina kayi karatun addinin ka ne da kuma na doctor da ake kiran ka doctor hussain saboda naga charactern ka ba aikin ilimi a ciki koh kadan ya kamata da biun ka su canza especially hakurin ka yakaru sanan kalaman ka suma su canza da dai sauran su amma kai kana mallamin da'awa kuma doctor jiya iyau

  • @MaryamIdris-xi9ph
    @MaryamIdris-xi9ph 4 місяці тому

    😮😮

  • @user-ly1mx4yy2q
    @user-ly1mx4yy2q 4 місяці тому

    kaji bakunya wai shike kiran kanshi mutum mai da awa, haka allah yache ayi da awa,kakira sunan mutu kachimai mutunchi, to wannan. iskanchine ba wa azibane

  • @ArewaMULTIMEDIA_2
    @ArewaMULTIMEDIA_2 4 місяці тому

    Sai Kaci Durun Uwarka Tunda Kataba Mai Gidan Mu Dan Shegiya Mai Cida Andini

  • @DanissaissaDanissaissa
    @DanissaissaDanissaissa 4 місяці тому

    To Kay Allah nako

  • @stormssss109
    @stormssss109 4 місяці тому +1

    shaik Ahmad atijani r a)duniya ta shaida mallami ne naji da fada bawan Allah mutumin kirki wanda ya karanta da addini da sunnah manzon Allah s a w)ta gaskiya ba sunnah wani kato dan taimiyata da ya mutu a yari ba kan taba janabin manzon Allah da zagin sayadin ali litatfansa na nan da suka tabatar da hakan majmu ul fatwah minhaji, iqtadaul siratal mustakim sunnah ku dai ta dan danbadulwahab da kuke raba mutane da annabi s a w) ku hada su da bidiar dan taimiya da sunan sunnah , shaik ibrahim inyas mallami ne na gaske ma sani Allah masoyi manzon Allah s a w)wanda shine na biyu a majalisar mallaman duniya bin bas ne shugaba shi don balarabe ne, al azahar ita ta ba ma shehu matsayi na shaihul islam , ba shi ya ba kansa ba ko almajiransa duniya ilmi che ta ga ya chanchanta, bautar lata da uza ai sai ku domin kune masu raba tauhudi gida uku rububiya kuuhiya asmai wa sifa, annabi s a w)ba raba tauhidi ba, haka sahaba haka tabiun sai shekara 700 da yan kai bayan annabi s a w)dan taimiya ya kasa kuka karba bidia ku yada ta a matsayin sunnah, kune masu ma Allah jiki , nasibanci duk wanda ya ma allah jiki hanuwa kamar mutun shine mai bauta ma lata da uzah,mu Allah mu shine Allah da ya aiko annabi muhammad s a w)wanda bai da abokin taraya. ku saurara litafi na zuwa wanda barna da bidio dan taimiya da dan abdulwahab suka kirkira da irin sharin da suka koyar in Allah yaso duniya zata gano ku mayaudara munafukai wayanda suka zabi dan taimiya akan manzon Allah , annabi yace duk mai son sayadi ali muminine mai kinsa fasiki ko munafuki amma ku juyar kuka bi mai zagin sayadi ali

    • @MrabiuSani
      @MrabiuSani 4 місяці тому

      Gaskiyane wannan muna gdy

  • @AbubakarIbrahim-nf5ng
    @AbubakarIbrahim-nf5ng 4 місяці тому

    Toh Ai Dama sanar iyayenka kenan

  • @manssourhassan3338
    @manssourhassan3338 4 місяці тому

    Wannan abun da ka ce yin Ba daidai ba ne

  • @thesecretchannel4224
    @thesecretchannel4224 4 місяці тому

    Toh ai kai bakayi kamada malamami ba. Allah ya wadar

  • @harunazubaida5380
    @harunazubaida5380 4 місяці тому

    kai jama'a gaskiya doctor hassan ko dr hussain gaskiya kaima da film din ne

  • @yfreetv752
    @yfreetv752 4 місяці тому

    DR JAKI 2
    MAIZAGIN INYASS DA TIJJANI

  • @khalifaladan2724
    @khalifaladan2724 4 місяці тому

    baka haihuba gwanda Adam zango dakai saboda a bind kakeyi wani jahili bayayinshi Allah yashiryaka da fadin abin mutane daganin aibunsu

  • @amir_officiel6637
    @amir_officiel6637 4 місяці тому

    wai yanzu yana d'aukan kanshi amatsayin malami ahaka allah ya kyata😢

  • @amir_officiel6637
    @amir_officiel6637 4 місяці тому

    to wace sharia tace kacema musulmi fassiki😢😢

  • @user-ly1mx4yy2q
    @user-ly1mx4yy2q 4 місяці тому

    malamin social media

  • @user-ss5lr1ce1i
    @user-ss5lr1ce1i 4 місяці тому +1

    Amma kai malan baka ganin hakan bai daceba🤔 kaine kafara shiga harkansa 🤔🤔🤔

  • @YunusaUmarGuduregaNabagio.
    @YunusaUmarGuduregaNabagio. 4 місяці тому

    Subhanallah Allah ya isarma inyass da Tijjani

  • @aishatyusuf7937
    @aishatyusuf7937 4 місяці тому

    Dukkan Mai ilimi bayafariya

  • @user-gd6ld4yx6n
    @user-gd6ld4yx6n 4 місяці тому

    Allah wada ka allah la ansteka

  • @idriselkanemy8022
    @idriselkanemy8022 4 місяці тому

    Wannan fa Bai da hankali kuudaina kulashi

  • @BashirMansur-cy9xr
    @BashirMansur-cy9xr 4 місяці тому

    Gaskiya malan kashiga taitayinka

  • @Othmanfx
    @Othmanfx 4 місяці тому

    Subhanallah

  • @MahamadouCharhabil
    @MahamadouCharhabil 4 місяці тому

    Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un Allah shi tsinema ka albarka dabba dan iska sakarey banza Allah shi la'anceka

  • @aisawa18tv
    @aisawa18tv 4 місяці тому

    Toh

  • @user-gd6ld4yx6n
    @user-gd6ld4yx6n 4 місяці тому

    Allah stinemaka albarka

  • @SamailaYalow
    @SamailaYalow 4 місяці тому

    Kenwanene

  • @AbubakarIbrahim-nf5ng
    @AbubakarIbrahim-nf5ng 4 місяці тому

    Waishi me wa'azi kanin fir'auna

  • @AbbasAbdillahhi
    @AbbasAbdillahhi 4 місяці тому

    Adam Kayi hakuri dabiarsuce kafurta mutane

  • @UmmuIdris-cg9qz
    @UmmuIdris-cg9qz 4 місяці тому +1

    Wallahi kuwa gaskiya ne malam kada kabar su masu bata tarbiyya kawai

  • @KarbeIbrahim
    @KarbeIbrahim 4 місяці тому

    Allah shiryaka

  • @MrabiuSani
    @MrabiuSani 4 місяці тому

    Kai aduniya akwai jayilai acikinsu har da masu da awar malinta yayan musassamiri makamashin huta

  • @mdztv2304
    @mdztv2304 4 місяці тому

    Wannan daga Gani Dan Neman duniya ne, Malaman kirki ba haka suke

  • @MuhammadSalisu-uy7wm
    @MuhammadSalisu-uy7wm 4 місяці тому

    Kai kagyara Kalam ka

  • @ShamsiyaHassan-zi7vf
    @ShamsiyaHassan-zi7vf 4 місяці тому

    Malami kena?

  • @AbbaaMusawa
    @AbbaaMusawa 4 місяці тому

    Kuji jahimi baisan ga ilimin amman ba,a aiki dashi ta yadda yadace banza wawa jaki mahaukaci dabba alade gara andaiyi asara

  • @DanissaissaDanissaissa
    @DanissaissaDanissaissa 4 місяці тому

    Amma Kay wlh ba mln naba Wawa Jahilli daba sakere Jahilli dan djike wawa

  • @AichatouGambo-dn3eg
    @AichatouGambo-dn3eg 4 місяці тому

    Husseini kafake da malamta kana cin zarafin jama'a KO?malumai Namu bahaka suke koya muna ba.kai jahiliné ina waazi?wai chi wane ne a Dounia ga.

  • @lawalkhalid3993
    @lawalkhalid3993 4 місяці тому

    Husaini kaje kanemi sans,a

  • @MohammedDahiru-cg2le
    @MohammedDahiru-cg2le 4 місяці тому

    Karya kakeyi

  • @abubakarahmad5661
    @abubakarahmad5661 4 місяці тому

    Wlh tallahi billahillazi lah ilaha illahuwa wlh abunda dr hussaini yake fada wlh yake fada muku amma sai mutum yamutu zai gane gaskiya ake fadamasa

  • @umaridris5251
    @umaridris5251 4 місяці тому

    waikai waye usaini dabba munafuki makaryace sai munci uwarka kaine ke bada wuta da aljanna Dan kaje Libya kowama na iya zuwa Libya tsinananne bakin munafuki makaryace

  • @yunusaisah359
    @yunusaisah359 4 місяці тому +1

    Malam kayi kuskure, amma baka son ka amsa wane irin malumta ne wannan da girman kai? Don Allah a gyara

  • @IssifouSocotigui
    @IssifouSocotigui 4 місяці тому +1

    😂😂😂😂🤣🤣🤣

  • @user-ow2zj7wg6i
    @user-ow2zj7wg6i 4 місяці тому

    Banda abubu ka ba Hassan ya zakana dauki daddai akan waazin ka

  • @Fatima-tk8up
    @Fatima-tk8up 4 місяці тому

    Allah ya tsine maka albarka wawa jahili wlhy wllhy wllhy gora arne da kai tunda ka zagi shehu tijjani sai kayi mutuwan wulakanci kuma zakaga abinda zai faru da kai jakin banza

  • @AbubakarIbrahim-nf5ng
    @AbubakarIbrahim-nf5ng 4 місяці тому

    Kaman yadda uwarka da ubanka zasu mutu suna karuwanci

  • @habubakarsala175
    @habubakarsala175 4 місяці тому

    kai chege lebira

  • @umaridris5251
    @umaridris5251 4 місяці тому

    usaini Kaine babban fasiki Kuma wallahi sai Allah yasaka wa sheikh Ahmad tijjani da inyass sai munci uwarka tsinananne bakin munafuki makaryace

  • @nurammoriki6130
    @nurammoriki6130 4 місяці тому

    Malam ya dace idan har baka bibiyar abubuwa ko bibiyar a zango toh gaskiya yadace kayi bincike kafin kayi magana akan user

  • @habubakarsala175
    @habubakarsala175 4 місяці тому

    shege makaryachi

  • @kabiruibrahim5454
    @kabiruibrahim5454 4 місяці тому

    To kunga irin ta fa sai kubi ahankale iyan neman suna

  • @SheikhMuktharGhana
    @SheikhMuktharGhana 4 місяці тому

    Dan ubanka miyasa bakayi bincike kamin kayi radi wa Adam zango ,Dan ubanka bakaji Allah yaceإن جاءكم فاسق بنبأ فتبينوا ؟
    Ina bakinciki Samun irin wadanan in tacha cikin nasu daawa

  • @tidjani.ouvrier
    @tidjani.ouvrier 4 місяці тому

    Wannan ba malami bane kawai dan iskan gari ne

  • @stormssss109
    @stormssss109 4 місяці тому

    Haka akace kai yi waazi da kiran mutun fasiki wane irin uslubi ne wanan kuce kuna bin sunnah amma kuma aikin ku sam bayi kama da na manzon Allah ba s a w) manzon hakuri yayi da lafuza masu kyau ga kafirai kyan lafazinsa da kyan aiki sa suka sa kafirai aje kafirci suka bisa amma kana kiran mutane fasikai ta yaya zaka kwadaitar da su bin Allah da manzon sa s a w)ku chanza wanan usulubin in don Allah kuke yi don ku cece jamaa da halaka

  • @sadababa4902
    @sadababa4902 4 місяці тому

    Wawa jaki dan jaka kaway skr jaki mahaukaci hussaini kake ko wa jaki kaway skr jaki dan jaka kaway skr jaki mahaukaci hussaini kake ko wa jaki kaway

  • @habubakarsala175
    @habubakarsala175 4 місяці тому

    usaini fa wallah garidayane mukedachi ana Libya kuma wallah magaryachine nataba yin magana huladachi saboda madanfarine kuma wallah saida nacemasa yaya zamuyi muyikadatu yacemini wallah yanxu basuda yanda zasukoyarwa wallah

  • @NafissatouIbrahima-zs4yv
    @NafissatouIbrahima-zs4yv 4 місяці тому

    Tu as quel problème avec lui

  • @Bihariabdullahi
    @Bihariabdullahi 4 місяці тому

    Kuhggfdeyhx

  • @sanyoumar2239
    @sanyoumar2239 4 місяці тому

    Tu es en erreur il faut assumer

    • @coucoustats8215
      @coucoustats8215 4 місяці тому

      Des mal éduqué qui insulte les Sheikh et détruise la société.

  • @adammuduwa8593
    @adammuduwa8593 4 місяці тому

    Wawa