Wannan itace gaskiyar magana. Malamai masu daawar sunna kuma sun sa son rai sun ki fadin gaskiya don su dada dawa magoya bayansu akan qadiyar iyayen manzon Allah SAW, Allah ya shiryesu.
Mallam ya kamata ku rage son rai ,domin a duk inda hadisi yayi Karo da ayah dole a aje hadisin a dauki ayar qurani ,Yaya zaku da wa ma Kuna mu azabina hata naabatin rasollah,ga lithunzira kauman ma unzira aba u hum fahum gafilun,wane manzo ne aka aika ma sayadi abdullahi da nana aminatu suka bijire masa?annabi isah as)GA bani Israel aka aiko.shi ,mahaifin manzon Allah Yana ciki ya rasu maman sa Yana shekara 6 ,annabi s a w) yana shekara 40 ya samu anabta wanan shi ke nuna wanan hadisin rubabe hadisi ne ,sanan mene hikimar yayara iyayen manzon Allah na wuta ?Allah ya ba annabi ceto duniya amma sai iyayensa ne zasu wuta ,ya ceceka da da iyayenka Amma shi nasa na wuta ,ka sani ko waye ya ruwaito wanan hadisin mun barma sa kayansa baza mu karba ba har abada ba kuma wanda ya karba ya karyata ayoyin al qurani da ma wanda ya karyata Al qurani sunansa kafiri ,annabi ibrahim karara allah ya fadi makomar azara ,kune yan wuta da iyayen ku
ماشاء الله
Subahaba Allah don Allah mallaman izala mai zaku amfana da irin wannan magana, ta iyayan manzon Allah
❤❤❤
Allah yasine wa wanda yagi iyayen Annabi, Munkiri kawai
Kakai iyayen Annabi saww wuta itace sunna, shashasha Allah ya tsinanne ma wannan sunnan.
Allah yasakama wannan Tsoho da shida Dr Idris da Alkairi
Akan iyayen Annabi saww Allah yatsine ma Wanda yace iyayen Annabi saww nawuta da Wanda yayarda
Hadisi bai ingantaba shashasha
Izala arnan zamani
Wannan itace gaskiyar magana. Malamai masu daawar sunna kuma sun sa son rai sun ki fadin gaskiya don su dada dawa magoya bayansu akan qadiyar iyayen manzon Allah SAW, Allah ya shiryesu.
Wlh gaskiyar Dr Idris da sannu Allah zaigane kowa, wlh wlh inason dr idris feye da kowane malami akasan nan
Sheikh Yunus malam Da Jega,Allah saaka maka da alkhairi.
Wanan jawabi gaskiané Malan ❤❤
Allah yasakamaku da mafificin Alkairi
Mallam ya kamata ku rage son rai ,domin a duk inda hadisi yayi Karo da ayah dole a aje hadisin a dauki ayar qurani ,Yaya zaku da wa ma Kuna mu azabina hata naabatin rasollah,ga lithunzira kauman ma unzira aba u hum fahum gafilun,wane manzo ne aka aika ma sayadi abdullahi da nana aminatu suka bijire masa?annabi isah as)GA bani Israel aka aiko.shi ,mahaifin manzon Allah Yana ciki ya rasu maman sa Yana shekara 6 ,annabi s a w) yana shekara 40 ya samu anabta wanan shi ke nuna wanan hadisin rubabe hadisi ne ,sanan mene hikimar yayara iyayen manzon Allah na wuta ?Allah ya ba annabi ceto duniya amma sai iyayensa ne zasu wuta ,ya ceceka da da iyayenka Amma shi nasa na wuta ,ka sani ko waye ya ruwaito wanan hadisin mun barma sa kayansa baza mu karba ba har abada ba kuma wanda ya karba ya karyata ayoyin al qurani da ma wanda ya karyata Al qurani sunansa kafiri ,annabi ibrahim karara allah ya fadi makomar azara ,kune yan wuta da iyayen ku
Fadamana ayar da tace iyayyen annabi S.A.W na aljannah? Tunda Kai mai ilimi ne Ka kuma san ayar da tayi magana akansu.
Haba yan izala sallafiya wahabiyawa iskanchine bamayi dolene makiya manzon allah sallallahu alahihi wasallam
Izalah karya ce zalla kuma itace Boko Haram
Wannan maganar gaskiyane malan gaskiya Dayache dagakin gaskiya sai bata