КОМЕНТАРІ •

  • @user-on9ko9gn6s
    @user-on9ko9gn6s Місяць тому +3

    Malam Allah yasaka daalhkairi mungode Allah yaqara nisankwana mai amfani Mai albarka🤲🤲

  • @umaribrahimkhalil1233
    @umaribrahimkhalil1233 2 місяці тому +8

    Allah yarabamu da sharrin Qarshen zamani...
    Allah mun sheida hannun proff. Sheikh baya ciki.

  • @user-ty8cr1ud6o
    @user-ty8cr1ud6o 2 місяці тому +6

    حفظك الله يابرفيسور

  • @sammaniusman3401
    @sammaniusman3401 Місяць тому +2

    Sakallahu khairan sheikh ALLAH ya kara kusanci da ANNABIN RAHAMA amin🙏🇳🇬🤝

  • @umaribrahimkhalil1233
    @umaribrahimkhalil1233 2 місяці тому +4

    ❤❤❤

  • @danmalamatv
    @danmalamatv Місяць тому +2

    Allah yasaka da alkhairi

  • @isahbello3611
    @isahbello3611 Місяць тому +2

    Allah ya Kara Lafiya da Nisan kwana.Ameeen thumma Ameeen

  • @ahmadglobaltv67
    @ahmadglobaltv67 2 місяці тому +3

    Allah yasa mudace, Allah yamana jagora a dukkanin al'amurammu ✅

  • @user-nm1ey3pd6h
    @user-nm1ey3pd6h Місяць тому

    Masha Allah

  • @user-vl7yf6gm5x
    @user-vl7yf6gm5x Місяць тому +1

    Allah ya saka da alkhairi shehi

  • @abubakardalhamusa2297
    @abubakardalhamusa2297 Місяць тому +3

    Allah Ya ƙara ɗaukaka da basira Malam. Allah Ya yi maka tukuici da Aljanna. Allah Ya ƙara maka imani Ya tsareka da sharrin masu sharri.

  • @hikimainformationsystem247
    @hikimainformationsystem247 Місяць тому +2

    Allah Ya saka maka da Alkhairi

  • @aminuadammustapha5657
    @aminuadammustapha5657 2 місяці тому +5

    Allah ya taimaki Malam, nima na barranta da ita.

  • @shamsuddeenshamsuddeen8716
    @shamsuddeenshamsuddeen8716 2 місяці тому +4

    Allah yaqara lafiya

  • @MasoyinGausiHausaTV
    @MasoyinGausiHausaTV 2 місяці тому +8

    Nima mustapha Adam
    Banyarda da itaba

  • @user-gt8wy8og4d
    @user-gt8wy8og4d Місяць тому +1

    Allh yastare alhajin allh madina allh madina Allah madina

  • @abubakartukurmuazzam1881
    @abubakartukurmuazzam1881 Місяць тому +1

    جزاكم الله خيرا Allah ya bawa mahukunta ikon fahimtar kuskuren yin hakan

  • @idriszakariyya719
    @idriszakariyya719 18 днів тому +1

    ALLAH SAKA DA ALKHAIRI

  • @dahiruahmadshuaibu7032
    @dahiruahmadshuaibu7032 Місяць тому +1

    Sheikh malam Allah Yaqara suttura da Iman

  • @muhammadinuwamuhammad6575
    @muhammadinuwamuhammad6575 2 місяці тому +2

    Nima bana goyan baya Allah yakarawa mallam lafiya amin

  • @idriszakariyya719
    @idriszakariyya719 18 днів тому

    وَعَلَيْكُم السَّلَام وَرَحْمَةُ اَللهِ وَبَرَكاتُهُ‎

  • @husseinshuaibu3560
    @husseinshuaibu3560 Місяць тому +1

    Ina ganin kalmar haramta wa tana nufin ba'a yarda ba, ba irin Haramcin da Allah Subhanahu wa Taala yake yi ba.
    Sannan hukuncin dauri ko tara tabbas yayi tsanani don haka baiyi ba. Ace dai ko da an riga an daura Aure to ma'aurata su je suyi gwajin. Shi gwajin ba na cututtuka bane kawai har da gwajin ciki ( juna biyu). Don kuwa haramun ne a daura Aure alhali Mace nada ciki, hakan zai sa ta kai dan wani gidan wani. Kuma ansha samun wasu matan, zaurawa ko yanmata da ciki in akayi gwajin.
    Allah Ya sa mu dace Ya kare mu daga kuskure a Addini ko rayuwa.
    Ameen.

  • @salisuadamu6629
    @salisuadamu6629 2 місяці тому +1

    Allah yakara basira prof

  • @muhammadabala5807
    @muhammadabala5807 Місяць тому +1

    Allah ya saka da alkhairi

  • @samiraabdullahi3328
    @samiraabdullahi3328 Місяць тому +1

    Malam wannan kuskure ne. Allah ya ganar da kai

    • @umarabubakar2070
      @umarabubakar2070 Місяць тому

      Karshen zamani, jahilai ke kuskurantar da / sukar malamai.

    • @JameeluabkAbubakar
      @JameeluabkAbubakar Місяць тому

      Malam ya kawo hujjojinsa daga littafi mai tsarki amma duk da haka kuskure kikace yayi ko? To Allah ya kyauta

    • @abubakardalhamusa2297
      @abubakardalhamusa2297 Місяць тому

      Ƙaramin sani ƙuƙumi. Ki koma makaranta.

  • @umarabubakar2070
    @umarabubakar2070 Місяць тому

    Haramta Wa ko halatta Wa Hakkin ALLAH NE Shi kaɗai.

  • @MuhammadAdamMuhammad-qr4zv
    @MuhammadAdamMuhammad-qr4zv 2 місяці тому +2

    Allah Yabasu Ikon Gyrawa Kuma Nima Bana goyon Bayan Wann Dokar

  • @anastech64
    @anastech64 2 місяці тому +2

    Gaskiya dai kam akwai kuskure a wannan doka matuka

  • @aminuyauabubakar4069
    @aminuyauabubakar4069 Місяць тому +1

    Allah yakyauta .
    Mutane munkoma rayuwa irinta yahudanci maana rayuwa da dabaru. Abaki munyi imani amman zukatanmu suna karyata Allah tahikima da kokarin bijirewa alamuran da hukunta tahikima .

  • @UmarAdamu-tk4qk
    @UmarAdamu-tk4qk Місяць тому

    Prof. Allah Ya saka da alkhairi lallai ya kamata su gyara

  • @JamiluIbrahimDarma
    @JamiluIbrahimDarma 2 місяці тому +1

    Nima wlh na barranta da abin dasuka fada har ga Allah

  • @JamiluIbrahimDarma
    @JamiluIbrahimDarma 2 місяці тому +2

    Allah yasaka da alheri malam

  • @ahmadabdullahimuhammad7632
    @ahmadabdullahimuhammad7632 Місяць тому +1

    Nima bana goyon bayan waccan dokar saboda hujjojin da Malam ya bayar

  • @saniladan6316
    @saniladan6316 Місяць тому +1

    Ku shaida nima babu hanuna

  • @babannanasarki5839
    @babannanasarki5839 2 місяці тому

    Mallamin da ya daura aure zaa hukunta

  • @abbassalisu9245
    @abbassalisu9245 Місяць тому +1

    Allah ya saka da alkhairi, wnn kadan kenan da illar barin jahilai su dinga jagorancin alumma.

  • @yahuzasurajoyahuza2633
    @yahuzasurajoyahuza2633 Місяць тому

    Indan mutun zai,aure shin yadace yasan matar lafiyar yiyace ance idan mutun zai auri mace asanar dashi komai daka gareta amusali bazawarace sai,ace budur ruwace ya,awaura me HIV ce sai aki gaya masa daka baya saiya kamuda HIV saboda ba,ayi gwajiba malan dai yasake nazari doka!!!!!!!!!!!¡¡!!!!!!!!

  • @MuhammadYahaya-zp1tq
    @MuhammadYahaya-zp1tq Місяць тому

    Tabbas ilimi gaskiyane, Amma, tsakanin ma,aurata Wani lokacin Daya yakan cutarda Dan,uwansa, yakuma kaiga rasa Rai Baki Daya Dan haka nake ganin yanada kyau abinciki lafiyarsu domin samin nutsuwa ga ma,aurata da waliyansu da yan, uwansa, dakuma samin lafi yayyun zuriya.

  • @muhammadalhassan4958
    @muhammadalhassan4958 Місяць тому +3

    Mallam is on the wrong side of knowledge here.

    • @abdurrahmanumarwali
      @abdurrahmanumarwali Місяць тому +1

      A a karya kake Wallahi mallam yafika gaskiya

    • @maryamlamin6563
      @maryamlamin6563 Місяць тому

      Akiyayi shiga hurumin malamai Dan mutuwa bata Kwan kwasa kofa bare tajira atuba
      Malam Allah ya Saka da alkhairi ya Kare manaku daga dukkan Muna fukan musulmi bara gurbi wandanda za'a hada Baki dasu ashiga hurumin Allah
      Aure Saida certificate
      Yara nata badala anata bata rayuwar Yaya mata shi wane matakin aka dauka ko za'a dauka
      Muna rokon Allah daya ganar damu gaskiya yabamu iKon aiki da ita yaganar damu karya yabamu iKon kauce mata

    • @dra.g.salihu8515
      @dra.g.salihu8515 Місяць тому

      I believe you need to reply the video again to fully understand the fiqh the sheikh presented.

    • @bashyusuf2968
      @bashyusuf2968 Місяць тому

      Shugabanni suyi gudun shiga hurumin da ba su da iko. Kar su yadda da haramta duk wani abu da Allah ya halatta. Ko kuma halatta duk wani abu da Allah ya haramta. Babu laifi in sun dage da yin ye kuwa don fahimtar da al'ummah anfanin kiyaye wa. Yin hukunci da ladabtarwa akan yin akin halat bai da ce ba. A saki yi wa dokar gyaran fuska. A tuna da ranar hisabi.

    • @aliyumuhammadwaziri2394
      @aliyumuhammadwaziri2394 Місяць тому +2

      Haba Malam! To kai a waye da za kace ba dai-dai Malam ya yi ba? Kai ba wani bincike kayi ba. Ba wata hujja ka bayar da ta warware maganar Malam ba. Kawai ka zo da Kitabur-ra’asi abu na molon ka, kana cewa Malam bai fadi dai-dai ba kawai saboda ya saba wa ra’ayinka.

  • @hayatunanafiddausi8876
    @hayatunanafiddausi8876 2 місяці тому +2

    Allah ykarawa malam son annabi.nima banyarda da wannan dokarba tunda Allah bai saukarda itaba

  • @KABIRUABDULRAHIM
    @KABIRUABDULRAHIM Місяць тому

    Allah yasaka da alkhairi

  • @nasiruismail5780
    @nasiruismail5780 Місяць тому

    Allah ya sa ka da alkhairi Mara yankewa malam