Allah yarabamu da sharrin Qarshen zamani...
Allah mun sheida hannun proff. Sheikh baya ciki.
Sakallahu khairan sheikh ALLAH ya kara kusanci da ANNABIN RAHAMA amin🙏🇳🇬🤝
❤❤❤
Allah yasaka da alkhairi
Allah yasa mudace, Allah yamana jagora a dukkanin al'amurammu ✅
Masha Allah
Allah ya saka da alkhairi shehi
Allah Ya ƙara ɗaukaka da basira Malam. Allah Ya yi maka tukuici da Aljanna. Allah Ya ƙara maka imani Ya tsareka da sharrin masu sharri.
Allah Ya saka maka da Alkhairi
Allah ya taimaki Malam, nima na barranta da ita.
Allah yaqara lafiya
Nima mustapha Adam
Banyarda da itaba
Allh yastare alhajin allh madina allh madina Allah madina
جزاكم الله خيرا Allah ya bawa mahukunta ikon fahimtar kuskuren yin hakan
Nima bana goyan baya Allah yakarawa mallam lafiya amin
وَعَلَيْكُم السَّلَام وَرَحْمَةُ اَللهِ وَبَرَكاتُهُ
Ina ganin kalmar haramta wa tana nufin ba'a yarda ba, ba irin Haramcin da Allah Subhanahu wa Taala yake yi ba.
Sannan hukuncin dauri ko tara tabbas yayi tsanani don haka baiyi ba. Ace dai ko da an riga an daura Aure to ma'aurata su je suyi gwajin. Shi gwajin ba na cututtuka bane kawai har da gwajin ciki ( juna biyu). Don kuwa haramun ne a daura Aure alhali Mace nada ciki, hakan zai sa ta kai dan wani gidan wani. Kuma ansha samun wasu matan, zaurawa ko yanmata da ciki in akayi gwajin.
Allah Ya sa mu dace Ya kare mu daga kuskure a Addini ko rayuwa.
Ameen.
Allah yakara basira prof
Allah ya saka da alkhairi
Malam wannan kuskure ne. Allah ya ganar da kai
Malam ya kawo hujjojinsa daga littafi mai tsarki amma duk da haka kuskure kikace yayi ko? To Allah ya kyauta
Haramta Wa ko halatta Wa Hakkin ALLAH NE Shi kaɗai.
Allah Yabasu Ikon Gyrawa Kuma Nima Bana goyon Bayan Wann Dokar
Gaskiya dai kam akwai kuskure a wannan doka matuka
Allah yakyauta .
Mutane munkoma rayuwa irinta yahudanci maana rayuwa da dabaru. Abaki munyi imani amman zukatanmu suna karyata Allah tahikima da kokarin bijirewa alamuran da hukunta tahikima .
Prof. Allah Ya saka da alkhairi lallai ya kamata su gyara
Nima wlh na barranta da abin dasuka fada har ga Allah
Allah yasaka da alheri malam
Nima bana goyon bayan waccan dokar saboda hujjojin da Malam ya bayar
Ku shaida nima babu hanuna
Mallamin da ya daura aure zaa hukunta
Allah ya saka da alkhairi, wnn kadan kenan da illar barin jahilai su dinga jagorancin alumma.
Indan mutun zai,aure shin yadace yasan matar lafiyar yiyace ance idan mutun zai auri mace asanar dashi komai daka gareta amusali bazawarace sai,ace budur ruwace ya,awaura me HIV ce sai aki gaya masa daka baya saiya kamuda HIV saboda ba,ayi gwajiba malan dai yasake nazari doka!!!!!!!!!!!¡¡!!!!!!!!
Tabbas ilimi gaskiyane, Amma, tsakanin ma,aurata Wani lokacin Daya yakan cutarda Dan,uwansa, yakuma kaiga rasa Rai Baki Daya Dan haka nake ganin yanada kyau abinciki lafiyarsu domin samin nutsuwa ga ma,aurata da waliyansu da yan, uwansa, dakuma samin lafi yayyun zuriya.
Mallam is on the wrong side of knowledge here.
Akiyayi shiga hurumin malamai Dan mutuwa bata Kwan kwasa kofa bare tajira atuba
Malam Allah ya Saka da alkhairi ya Kare manaku daga dukkan Muna fukan musulmi bara gurbi wandanda za'a hada Baki dasu ashiga hurumin Allah
Aure Saida certificate
Yara nata badala anata bata rayuwar Yaya mata shi wane matakin aka dauka ko za'a dauka
Muna rokon Allah daya ganar damu gaskiya yabamu iKon aiki da ita yaganar damu karya yabamu iKon kauce mata
I believe you need to reply the video again to fully understand the fiqh the sheikh presented.
Shugabanni suyi gudun shiga hurumin da ba su da iko. Kar su yadda da haramta duk wani abu da Allah ya halatta. Ko kuma halatta duk wani abu da Allah ya haramta. Babu laifi in sun dage da yin ye kuwa don fahimtar da al'ummah anfanin kiyaye wa. Yin hukunci da ladabtarwa akan yin akin halat bai da ce ba. A saki yi wa dokar gyaran fuska. A tuna da ranar hisabi.
Haba Malam! To kai a waye da za kace ba dai-dai Malam ya yi ba? Kai ba wani bincike kayi ba. Ba wata hujja ka bayar da ta warware maganar Malam ba. Kawai ka zo da Kitabur-ra’asi abu na molon ka, kana cewa Malam bai fadi dai-dai ba kawai saboda ya saba wa ra’ayinka.
Allah ykarawa malam son annabi.nima banyarda da wannan dokarba tunda Allah bai saukarda itaba
Allah yasaka da alkhairi
Allah ya sa ka da alkhairi Mara yankewa malam
Malam Allah yasaka daalhkairi mungode Allah yaqara nisankwana mai amfani Mai albarka🤲🤲
Amin ya Rabb