Yadda gobara ta tashi a rumbun makamai a Chadi
Вставка
- Опубліковано 29 вер 2024
- Mutane da dama sun mutu sannan wasu sun jikkata yayin gobarar da ta tashi a wani rumbun makamai a N'djamena, babban birnin ƙasar Chadi.
Ga cikakken bayani kan yadda lamarin ya faru.