Hon. Gudaji Kazaure da dan majalisar Kano sun yi musayar yawu a kan badakalar CBN

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 21 сер 2024
  • Hon. Gudaji Kazaure da dan majalisar Kano sun yi musayar yawu a kan badakalar CBN a cikin hirarsu da DW Hausa.

КОМЕНТАРІ • 33

  • @aminuabba5523
    @aminuabba5523 Рік тому

    Mutane basu Tsoron Allah... Yanzu mutun yazo fuskar duniya yana qoqarin mara ma qarya baya... Allah ya isa!

  • @hassanmusasada4251
    @hassanmusasada4251 Рік тому

    Mukaddashi Hon hafz yakamata ka fahimci mgnar Hon.
    Gudaji ko Kaima an baka, n'a goro kake Goyon emafele

  • @anasaaliyu2572
    @anasaaliyu2572 Рік тому

    Allah ya Kara baka nasara honorable gudaji kaxaure

  • @zinariyawaziri3689
    @zinariyawaziri3689 Рік тому

    Akwai kanshin gaskiya a zancen Gudaji,Allah ya tsare gabansa da bayansa.
    Akwai alamun wani baragurbin kwai na shirin fashewa.
    Ina ma doka ta ba da dama, da mun je jihar Gudaji mun jefa masa kuria har mazabarsa.

  • @yahayaabdullaahi1031
    @yahayaabdullaahi1031 Рік тому

    Hon Hafiz kawu Kai munafuki kawaii wlhy sai ka fadi insha allahu

  • @shamsunabukur3686
    @shamsunabukur3686 Рік тому

    Hmm Kasata Nigeria, Allah Ya sawaka. Kuma Allah Ya kawo mana masu gaskiya irinsu Hon. Gudaji Kazaure

  • @ibrahimmaisumgle8448
    @ibrahimmaisumgle8448 Рік тому

    Allah sarki wato ma aikata uku sai ansa idu akansu CBN NNPC KOSTON su suke kwashe dukiyan Nigeria

  • @muniryahuza7807
    @muniryahuza7807 Рік тому

    ALLAH sarki gudaji
    ALLAH yasa wannan kokarin da kake ya zama kaffarar kaifin ka gudaji alfarmar ma'aiki

  • @hassanmusasada4251
    @hassanmusasada4251 Рік тому +2

    Su Waya nan kudi T89. Hon ya War ware zare kuma mungane kudin Sun shiga ta hanyar N50 da ake zare ma Yan nigeria adukanin bankunna wajen trensper, ko trensaction.
    Gudaji Yana gaskiya,

  • @aliyuyusuf3950
    @aliyuyusuf3950 Рік тому

    kayma kaji tsoron Allah

  • @nurudeenibrahim2609
    @nurudeenibrahim2609 Рік тому +1

    Allah Sarki Nigeria 😭. Allah Muna rokonka da sunayenka kyawawa ka kawo mana dauki

  • @metrictonnes8971
    @metrictonnes8971 Рік тому

    Gudaji Allah ya tsaremana Kai. A kanka talakawa zasu gane gaskiyar Buharin ko shima munafuki ne.

  • @jibrinalkhaseem5278
    @jibrinalkhaseem5278 Рік тому

    Wlhi kutuna ba iyaduniya ake rayuba mutuna zamumutu baba buhari kabashi cikkakken dama kafin sunchanzar dakudin😭😭😭😭

  • @aminahabibadam8127
    @aminahabibadam8127 Рік тому

    Allah y bayyana gaskiya y kare me gaskiya daka dukkan abinqi

  • @bengarba1506
    @bengarba1506 Рік тому

    Allah yakara ma karfin gwiwa Gudaji. Allah yakareka daga sharrin makiyanka

  • @aminuabubakar6740
    @aminuabubakar6740 3 місяці тому

    Hon hafis bashida hujja ko daya kusan ma ince baisan komae bah kawae ya bari kazaure yy aikin shi

  • @aminujibrin209
    @aminujibrin209 Рік тому

    Ya Allah Duk wadda yake da hannu a wannan sace sace na kudaden wannan kasa da sa talaka cikin wahala Allah ka tona asirinsa Tun A duniya.

  • @gurarainvestment1491
    @gurarainvestment1491 Рік тому

    Gudaji kazaure maigaskiyane wannan Maganar mutalakawa munsan gaskiyane

  • @nuraumar1233
    @nuraumar1233 Рік тому

    Tsakanin mu dasu Emefiele sai dai a lahira Allah yayi Sharia, Amma Shugaba Buhari yayi gum da bakinsa yaqiyin magana, wannan ne yasa muke tuhumar Shugaba Buhari da yiwa talaka zagon kasa, saboda baya bincika zargin laifi da wuri,, misali Shugaban DSS tsoho Dan garin Daura Wanda ya rinqa yiwa Buhari zagon kasa, Amma Buharin yaqi daukan mataki da wuri har Saida abin ya baci

  • @MDMabal
    @MDMabal Рік тому

    Sai Hon. Gudaji. Chiki da gaskiya, ba wuka ba, ko takobi........ Hon. Hafis? Idan mafadi wawa ne, majiyi mai hankali ne.

  • @jibrinalkhaseem5278
    @jibrinalkhaseem5278 Рік тому

    Abin haushi wannan hafizdin yakefadi allah yafiku kaci sa a hafiz banasan zagi wlhi danazageka

  • @abuminnatilkhair8309
    @abuminnatilkhair8309 Рік тому

    Allah yatona asirin duk wanda yazaluncemu.

  • @ibrahimbabangida4894
    @ibrahimbabangida4894 Рік тому

    Kunci hanci har kai kuncinye barayi banza dama matsalar Nigeria yan arewa sune manyan barayi.

  • @SadiqMuhammed-kc4ko
    @SadiqMuhammed-kc4ko 3 місяці тому

    Shi wanchan bagidajen,,, number 1 da irinsu aka Rusa Nigeria.. Munafuki,,,, ... Allah yasakawa gudaji kazaure da gidan Aljanna... Ameen u have Contributed in Fighting corruption...Stamp duties,, electronic money Transfer levy,, maintenance levy... All these charges have Commulated Trillions of Naira.. For over 20yers,,, NDIC sun sani,, Even Tinubu is aware of that Money,,, Forensic Department,, na CBN are aware... The money is hidden in I & E windows, FMDQ,, and so on... Just in Summary..... Wallahi kai Hafizu kaji soron Allah..

  • @abubakarmuhammedaliyu3928
    @abubakarmuhammedaliyu3928 Рік тому

    Allah katona musu asiri dan hasken alarshinka

  • @nishadiarewa9026
    @nishadiarewa9026 Рік тому

    Yakamata ku sakamuna cikakiyar wannan hirar

  • @bmgkano8024
    @bmgkano8024 Рік тому

    Akwai lauje cikin nadi, yan majalisar mu suna daga cikin azzalumai dake jawowa Nigeria koma baya. Ya kamata Alumma mu farka da zaben irin wadannan gurbatattun yan majalisu

  • @Ameershehuadili
    @Ameershehuadili Рік тому

    Hon Hafiz
    Hon Hafiz
    Hon Hafiz
    Sai nawa nakiraka toh😏

  • @aliyuyusuf3950
    @aliyuyusuf3950 Рік тому

    to nagariya qamar qasace

  • @yesman3442
    @yesman3442 Рік тому

    Malan Najeriya akwai arziki, za a iya samun fiye da haka ma.

  • @muniryahuza7807
    @muniryahuza7807 Рік тому

    Idon mai gaskiya ma kana ganin sa zaka gane gaskiya

  • @Likemindfoundation
    @Likemindfoundation Рік тому

    Munafiki ido wuru wuru, makaryaci baisan komaiba dolo