Alhaji Atiku Abubakar yayi alƙawarin buɗe Boda

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 11 вер 2024

КОМЕНТАРІ • 23

  • @uwaisuyahaya1002
    @uwaisuyahaya1002 Рік тому

    Malam lallaikam kana ruwa

  • @suarajtijjani7201
    @suarajtijjani7201 Рік тому +1

    Malam Bama bukatar irin wan Nan idan karatu zakayi kayi idan Tallan dan takararka zakayi katafi gurin da aka tanada can wan Nan

  • @suarajtijjani7201
    @suarajtijjani7201 Рік тому

    Wan Nan fejin natafsirine kokuwa na Tallan dantakarane

  • @mazadugarkuwa3667
    @mazadugarkuwa3667 Рік тому +1

    Assalamu alaikum ...... Malam, Wallahi kana da kima a wajen mutane da dama a fadin Nigeria kai har ma da duniya baki daya. ma'ana ba a Nigeria ne kawai ka ke da masu goya ma ka baya ba. amma shawarar da zan baka anan shine abin da ba ka da masaniya a kai to, ka bar masana su yi bayani akai. Ka ce mai girma wazirin Adamawa Alhaji Atiku Abubakar zai bude boda idan ya ci zabe, fadar wannan magana daga bakin mai girma Alhaji Atiku Abubakar da kuma jijjina masa kuskure ne. Domin kuwa rashin tsaro (barin mutane da suka shigo da muggan makamai galiban lokuta ta 'border" kasa ne). Gashi nan ya zame mana musiba mafi muni. Sa'annan idan ka dauki misalin China, Thailand da India da sauran su, ta ina a ke kawo musu abinci? Ka ga sune suke nomawa har ma su sayar wa kasashen waje. To mu ne a Nigeria ba za mu iya noma abincin da za mu ci ba sai an kawo mana daga waje. wanne irin gazawa ne wannan? Dan haka in dai Alhaji Atiku Abubakar zai ci gaba da fadin irin wannan magana, zai rasa dimbin kuri'un manoman arewa, cikin su kuwa har da ni da jama'a ta. Allah Ya Taimaki Alhaji Atiku Abubakar. Na gode wassalamu alaikum.

  • @prince1suleiman725
    @prince1suleiman725 Рік тому

    Addini addini tsiyasa tsiyasa. Lagos has land border with Cotonou.

  • @aliyuadam9849
    @aliyuadam9849 Рік тому

    shima malam Hurarsa yake gyarawa amma yasan kwankwaso yafi Atiku da tinubu cancanta.

  • @suarajtijjani7201
    @suarajtijjani7201 Рік тому +1

    Ko Aljihun malam yacika ne awajan Atiku

  • @aliyumusahamza6604
    @aliyumusahamza6604 Рік тому

    Pls it's not only Atiku that will able to open boarder other aspire can do it like kwakwaso

  • @idrissouzenabou6604
    @idrissouzenabou6604 Рік тому

    .Mimbari ya zama gurin siyasa.Ya malami ze fadi gaskiya idan akayi zalunci da aljuhu a tike? Malami ya zama dan siyasa ai babu fadin gaskiya kuma a bakin malan koda ana ganin ta she a kau da kai. Allah Kasa mu wanye lafiya.

  • @Auwal_Sadiq
    @Auwal_Sadiq Рік тому

    Malam Baikamata Kakawo Mana Wannan Maganaba Saboda Ba Ta Dauka Bace Kaima Inkayi Tunani Iya Boder Kaidai Zai Iya Budewa Kenan Kaduba Maganar Dakyau Fa Kaima Ga Kwankwaso Ga Al Mustapha Kasan Idai Kishine Sunada Shi Indai Na Arewa Ne Kuma Masu Gaskiyane Kasani Saboda Haka Karike Wa'azinka Mu Cancanta Zamu Zaba Yauwa

  • @ammarmuawiya272
    @ammarmuawiya272 Рік тому

    Gsky ne

  • @murtalasaleh7311
    @murtalasaleh7311 Рік тому +1

    if the ignorant will just keep quiet, there will be less fitnah

  • @farukdanhalilu8403
    @farukdanhalilu8403 Рік тому

    🤣 Malam Attiku ne kawai zai iya bude boarder? Major Almustapha shine wanda yafi cancanta kayima campaign idan dai maganar gaskiya zakayi badon kudiba. Kaji tsoron Allah. Kwankwaso har Minister of Defence yayi kuma shima mutum ne mai adalci fiye da Attiku, Kaji Tsoron Allah kabar Campaign don Kudi ko Mukami. Almustapha ko Kwankwaso sune zabinkirki a Nigeria.

  • @safwanusanimohd4406
    @safwanusanimohd4406 Рік тому

    Even kwankwaso will open border or that atiku you wll complain alone do your politic

  • @Auwal_Sadiq
    @Auwal_Sadiq Рік тому

    Malam Baikamata Kakawo Mana Wannan Maganaba Saboda Ba Ta Dauka Bace Kaima Inkayi Tunani Iya Boder Kaidai Zai Iya Budewa Kenan Kaduba Maganar Dakyau Fa Kaima Ga Kwankwaso Ga Al Mustapha Kasan Idai Kishine Sunada Shi Indai Na Arewa Ne Kuma Masu Gaskiyane Kasani Saboda Haka Karike Wa'azinka Mu Cancanta Zamu Zaba Yauwa

    • @aliyuadam9849
      @aliyuadam9849 Рік тому

      to kaji maganar gaskiya

    • @aliyuadam9849
      @aliyuadam9849 Рік тому

      to kaji maganar gaskiya

    • @techmdhamzah8750
      @techmdhamzah8750 Рік тому

      Amma ai manjo da kwankwaso basu da jama'a duba da Atiku yafi su mutane kuma a zahiri zaifi su kwashewa
      Amma wallahi gwanda shi akan Tinubu

    • @aliyuadam9849
      @aliyuadam9849 Рік тому

      ana maganar waɗanda suke da kishi kuna mana maganar yawan jama'a alhali ko jama'an dalilin kuɗi ne yasa suke bin Atikun siyasar ƴan jari Hujja natsarance da tsarkin mulkin Allah kowa yasa cancanta sai kwankwaso tunda magana ake ta wayayi aka gani aƙasa yau a Nigeria ɗan talaka na tuƙa jirgin sama, yau a Nigeria ankai ɗiyan talakawa sunzama Dactors, yau a Nigeria ɗiyan talakawa a engineering kuma babu bangaranci a tsarin kwankwaso.

    • @techmdhamzah8750
      @techmdhamzah8750 Рік тому

      @@aliyuadam9849 haka dan uwa amma ina lagos , a duka cikin yan takaran nan da muke dasu yan arewa ba wanda zai samu kuri'ar yan kudu sai atiku(shi fa atikun nan bafa qwarzo na bane) amma ta fanjama fanjam .
      Tinubu shugaban agbero na duk duniya