اللهم صل على سيدنا محمد صلاة تنجينا بها من جميع الأهوال والآفات وتقضى لنا بها جميع الحاجات وتطهرنا بها من جميع السيئات وترفعنا بها عندك أعلى الدرجات وتبلغنا بها أقصى الغايات من جميع الخيرات فى الحياة وبعد الممات
تقبل الله منا ومنكم صالح الأعمال وصل الله على سيدنا محمد وعلى آله وصحبه أجمعين وسلم تسليما كثيرا إلى يوم الدين واستغفر الله العظيم واتوب اليه عدد خلقه ورضا نفسه وزنة عرشه ومداد كلماته
duk inda za'a kira sunan Allah dole ayi cikin natsuwa sabida in mutun zaiyi rawa da kida to ya fidda Allah da manzon sa ciki, kawai in har mutun rawa zaiyi yy abunsa amma kar a saka da Allah ciki sabida rawa wasa ce, a cikin suratul tauba wadda ko ma bismillah bata da sabida hukunce hukuncen ta nada zafi Allah yace annabi ya tambaya mai yanzu Allah da ayoyinsa da annabinsa wasu suke isgilanci da wasa dasu? tabbas kida da rawa ba addini bane in mutun yayyi su wani laifi ne daban in Allah yaso yana yafe irinsu sabida kowa na laifi Allah ya yafe mai,amma kida da rawa kuma a kira sunan Allah shine babban laifi, misali in za'a karanta qur'an wato maganar Allah za'a fara da a'uzubillahi minashshaidanirrajim akore shedan wajen da za'a kira sunaye da maganar Allah, amma lokacin da duk aka kida kayan kida da rawa an kira shedan kuma ahakan za'a kira Allah?. kirista dake rawa da kida a coci suna kiran sunan Allah dinsu bazamuyi koyi dasu ba sabida sunyi wa Allah babbar karya sunce Allah yana da [son] annabi isah shi kuma Allah a suratul ikhlas wadda ke farawa da qulhuwallahu ahad Allah yace bai haifa ba kuma ba'a haifeshi ba, toh da kirista da Allah waye keda gaskiya anan? tabbas Allah ne da gsky su kuma sun tabka karya.
ba cewa nayi yabon annabi laifi bane,amma kowa yasan rawa da kida basu da kyau cikin addini, ka tambaya malamin ka waye ibn abbas,ibn mas'ud, zai gaya maka sahabban manzon Allah ne kuma zaiyi maka bayanin waye ibn abbas agefen fahimtar ma'anar qur'ani, to dukan su sun fassara ayah ta 6 a suratul luqman cewar Allah '' daga cikin mutane akwai masu sayen yasashshen zance [ rawa,kida,tatsuniya ] dun su batar da mutane akan hanyar Allah ba tare da wani ilmi ba, suna daukar alqur'ani da bayanin qur'an daga bakin malamai abun isqilanci,....'' abun lura anan shine ibn abbas,ibn mas'ud sun bayyana rawa da kida akan matsayin abunda baya da kyau. lallai in yabon annabi za'ayi to kar ahada shi da rawa da kida, ayi shi babu rawa da kida zaifi zama daidai. ka duba tafsir ibn kasir zaka gani ; When Allah mentions the blessed -- who are those who are guided by the Book of Allah and benefit from hearing it, as He says: ﴿اللَّهُ نَزَّلَ أَحْسَنَ الْحَدِيثِ كِتَـباً مُّتَشَـبِهاً مَّثَانِيَ تَقْشَعِرُّ مِنْهُ جُلُودُ الَّذِينَ يَخْشَوْنَ رَبَّهُمْ ثُمَّ تَلِينُ جُلُودُهُمْ وَقُلُوبُهُمْ إِلَى ذِكْرِ اللَّهِ﴾ (Allah has sent down the Best Statement, a Book, its parts resembling each other (and) oft-repeated. The skins of those who fear their Lord shiver from it. Then their skin and their heart soften to the remembrance of Allah) (39:23). He connect that with mention of the doomed, those who turn away from the Qur'an and do not benefit from hearing the Words of Allah. Instead, they turn to listening to flutes and singing accompanied by musical instruments. As Ibn Mas`ud commented about the Ayah: ﴿وَمِنَ النَّاسِ مَن يَشْتَرِى لَهْوَ الْحَدِيثِ لِيُضِلَّ عَن سَبِيلِ اللَّهِ﴾ (And of mankind is he who purchases Lahu Al-Hadith to mislead (men) from the path of Allah), he said, "This -- by Allah -- refers to singing.'' ﴿وَمِنَ النَّاسِ مَن يَشْتَرِى لَهْوَ الْحَدِيثِ لِيُضِلَّ عَن سَبِيلِ اللَّهِ بِغَيْرِ عِلْمٍ﴾ (And of mankind is he who purchases Lahw Al-Hadith to mislead (men) from the path of Allah without knowledge, ) Qatadah said: "By Allah, he may not spend money on it, but his purchasing it means he likes it, and the more misguided he is, the more he likes it and the more he prefers falsehood to the truth and harmful things over beneficial things.'' It was said that what is meant by the words ﴿يَشْتَرِى لَهْوَ الْحَدِيثِ﴾ (purchases idle talks) is buying singing servant girls. Ibn Jarir said that it means all speech that hinders people from seeing the signs of Allah and following His path. His saying: ﴿لِيُضِلَّ عَن سَبِيلِ اللَّهِ﴾ (to mislead (men) from the path of Allah) means, he does this to oppose Islam and its followers. ﴿وَيَتَّخِذَهَا هُزُواً﴾ (and takes it by way of mockery.) Mujahid said, "This means mocking the path of Allah and making fun of it.'' ﴿أُوْلَـئِكَ لَهُمْ عَذَابٌ مُّهِينٌ﴾ (For such there will be a humiliating torment.) Just as they showed no respect to the signs and path of Allah, so they will be shown no respect on the Day of Resurrection, and they will be subjected to a painful, ongoing torment. Then Allah says: ﴿وَإِذَا تُتْلَى عَلَيْهِ ءَايَـتُنَا وَلَّى مُسْتَكْبِراً كَأَن لَّمْ يَسْمَعْهَا كَأَنَّ فِى أُذُنَيْهِ وَقْراً﴾ (And when Our Ayat are recited to such a one, he turns away in pride, as if he heard them not -- as if there were deafness in his ear.) means, when these Qur'anic verses are recited to one who is fond of idleness and play, he turns away from them and does not want to hear them. He turns a deaf ear to them as if he can hear nothing, because it annoys him to hear them since he gains no benefit from them and has no interest in them. ﴿فَبَشِّرْهُ بِعَذَابٍ أَلِيمٍ﴾
Ma sha allah ❤ allah yaqara basira yasa annabii muhammad s a w 💖 yazamo abinchetho agaremu ranar gobe qiyama🙏🥰❤️✨️❤️
اللهم صل على سيدنا محمد صلاة تنجينا بها من جميع الأهوال والآفات وتقضى لنا بها جميع الحاجات وتطهرنا بها من جميع السيئات وترفعنا بها عندك أعلى الدرجات وتبلغنا بها أقصى الغايات من جميع الخيرات فى الحياة وبعد الممات
SAW JAZAKHALLAH
Masha allah yayi hafiz Abdalla allah yakara munasan annabi Mahamadou salalahu aleihiwasallam
تقبل الله منا ومنكم صالح الأعمال وصل الله على سيدنا محمد وعلى آله وصحبه أجمعين وسلم تسليما كثيرا إلى يوم الدين واستغفر الله العظيم واتوب اليه عدد خلقه ورضا نفسه وزنة عرشه ومداد كلماته
Allah ya kara bassira😘🥰💯💌💋💋💗💞💓💕💌
Allah karakusanci da sayyidina Rasulillah S,A,W
S a w ❤
Masha Allah
Allah yabarmu da annabi shinegatan mu shine garkuwarmu da shimuka dogara munsan ya isarma annabin dai s a w
S A W
Shugabanmu annabi محمد رسول الله صلى الله عليه وسلم
Ya allah ubangiji yahadamu da shi
ماشاء الله ي اهلي الهوسا رغم اني فولاني لاافهم لغة الهوسا لاكن الاغنية جميله خالص وشكرا عبدالعزيز محمدمن السودان تلس ج د
يا فردة دي ما غنية 🤣😅 دي مدحة لسيدنا المصطفى صلى الله عليه وسلم. أسمها "بكرة ماشين المدينة"؛ يقصدوا مدينة الرسول صلى الله عليه وسلم.
I love annbi mhmd (saw)
Sallallahu alaihi Wa salam❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
Masha Allah Allah yaqara muna son ànnabi , Hafiz abdallah
masha Allah hafeez Dg kibiya
Masha allah Allah ya kara basira alhamdulilahi ya rabbil,allameen
Masha Allah Allah ya karamana San Annabi❤❤❤
Allah kabamu ikon ziyarar shugaba s a w
masha Allah 💖💖💖💖💖
Masha Allah tabarakallah Allah ♥️♥️🇱🇾🇳🇪
Macha allah ALLAH yakara ilimi hafiz abdallah
S....a...w❤❤❤❤❤ 5:59
Allah yakara mana son annabi saw
Amén 🙏 ❤
Macha allh
Masha allah allahyakarakusanchi
Great
Mâcha Allah
Ma sha Allah
Macha allah
Sallallahu alaihi wa salam ❤❤❤❤❤
Masha Allah 👍🏻👍🏻
Sayyid Hafiz Abdullah Allah Ya dada kusanci❤❤❤❤❤
Alhamdulillahi 🎉🎉🎉❤❤❤❤❤❤❤😊😊😊
صل الله عليه وسلم
Allah y kara basira a gaida Baban aximah
Ma Shaa Allah
Masha Allah Allah Yakaramuko Basira Da qawana Anabi mi Rahama
Masha Allah god bless
Wai matarsa ce
AllAh ya bamu albarkacin annabi,S A W
mallam hafix Allah ya Kara basira
Allah ya karamana Karin hidima acikin hidimar MA,'AIKI SWA
Ameen
Masha Allah Muhammad Hafiz abdallah Allah yakara basira
TJjmmgdmamg pjjgtjjgdam
Mol polynomial IMDB.fur^@7^🙋🙋🙋🙋🙋🙋🙋🙋🙋🙋🙋💖💖💖
Love Muhammad s.a..w
Macha Allah
Masha Allah haoussa begé🇳🇪🇨🇬
Masha Allah,
Masha allahu allah yabarmu da annabi
Amin
Mashallah
🤗🤗🤗☝☝
Alhamdulillahi
Masha Allah 🙏🙏🙏🙏🙏🙏
Alhamdllh Masha Allah
Rabiatu saudiya masha ALLAH
Tayi ALLAH yatsare
Sallahu alaihi wasallama
Ma Sha allh
❤❤❤❤❤ Masha Allah tabarakarrahman
Allah yakara kusanci ameen
Allah yakara daukaka
Allah ya maimaita akodayaushe
Saw❤❤❤❤
Allah yakara ilimi
Allah y Kara kusanchi❤️❤️❤️
S'a'w
ALLAH yasaka
awal Mohammed
Saw
S A W wayyo allah annabi dadi
wow masha Allah
❤
Allah tsare
Amin
ﷲ ولائعفا
ماشاء الله
Allah ya ansa kiran duk musulmi
مشاء الله
Masha allh
S❤A❤W❤Masha alla❤🎉❤❤❤❤❤
S A W
Allhmdllah anndi s a w kinin
Allah ya Kara kusanci
Amin
Yayi
Mashaallah
Merci
Good
I like it from senegal
Wakokin Alaji Mustafap umar baba
Wakokin Alaji Mustafap umar
salam Alaykum idan suna son yin kasida sukoyi rufe gashin kansu nagode
👍👍👍👍💓💓💓💓
Masha allah hapizz
Lalbayka Muhammad
Masha Allah🌹🌹🌹😍❤👍👏
Ok
Masha Allah muna godiya Allah yakary
Badamasi inousa
Wayyo dadi,
Macha allah Abin sonka kana taré dachi allah ya kara mana son annabi (SAW) a annabi mun haukacé mu rausaya mahajubai ku bar bacé....
duk inda za'a kira sunan Allah dole ayi cikin natsuwa sabida in mutun zaiyi rawa da kida to ya fidda Allah da manzon sa ciki, kawai in har mutun rawa zaiyi yy abunsa amma kar a saka da Allah ciki sabida rawa wasa ce, a cikin suratul tauba wadda ko ma bismillah bata da sabida hukunce hukuncen ta nada zafi Allah yace annabi ya tambaya mai yanzu Allah da ayoyinsa da annabinsa wasu suke isgilanci da wasa dasu? tabbas kida da rawa ba addini bane in mutun yayyi su wani laifi ne daban in Allah yaso yana yafe irinsu sabida kowa na laifi Allah ya yafe mai,amma kida da rawa kuma a kira sunan Allah shine babban laifi, misali in za'a karanta qur'an wato maganar Allah za'a fara da a'uzubillahi minashshaidanirrajim akore shedan wajen da za'a kira sunaye da maganar Allah, amma lokacin da duk aka kida kayan kida da rawa an kira shedan kuma ahakan za'a kira Allah?. kirista dake rawa da kida a coci suna kiran sunan Allah dinsu bazamuyi koyi dasu ba sabida sunyi wa Allah babbar karya sunce Allah yana da [son] annabi isah shi kuma Allah a suratul ikhlas wadda ke farawa da qulhuwallahu ahad Allah yace bai haifa ba kuma ba'a haifeshi ba, toh da kirista da Allah waye keda gaskiya anan? tabbas Allah ne da gsky su kuma sun tabka karya.
لو كانو يعلمون
If they only knew 👌🏽
Mallam sai ka kawo mana aya ko hadisi, da ya hana yin hakkan.
if u knw u knw if not kuma bazaka taba ganewa ba Allah yabarmu da masoya manzon Allah s.a.w ameen
ok to yy Allah ya kara shiryar damu kan daidai
ba cewa nayi yabon annabi laifi bane,amma kowa yasan rawa da kida basu da kyau cikin addini, ka tambaya malamin ka waye ibn abbas,ibn mas'ud, zai gaya maka sahabban manzon Allah ne kuma zaiyi maka bayanin waye ibn abbas agefen fahimtar ma'anar qur'ani, to dukan su sun fassara ayah ta 6 a suratul luqman cewar Allah '' daga cikin mutane akwai masu sayen yasashshen zance [ rawa,kida,tatsuniya ] dun su batar da mutane akan hanyar Allah ba tare da wani ilmi ba, suna daukar alqur'ani da bayanin qur'an daga bakin malamai abun isqilanci,....'' abun lura anan shine ibn abbas,ibn mas'ud sun bayyana rawa da kida akan matsayin abunda baya da kyau. lallai in yabon annabi za'ayi to kar ahada shi da rawa da kida, ayi shi babu rawa da kida zaifi zama daidai. ka duba tafsir ibn kasir zaka gani ; When Allah mentions the blessed -- who are those who are guided by the Book of Allah and benefit from hearing it, as He says:
﴿اللَّهُ نَزَّلَ أَحْسَنَ الْحَدِيثِ كِتَـباً مُّتَشَـبِهاً مَّثَانِيَ تَقْشَعِرُّ مِنْهُ جُلُودُ الَّذِينَ يَخْشَوْنَ رَبَّهُمْ ثُمَّ تَلِينُ جُلُودُهُمْ وَقُلُوبُهُمْ إِلَى ذِكْرِ اللَّهِ﴾
(Allah has sent down the Best Statement, a Book, its parts resembling each other (and) oft-repeated. The skins of those who fear their Lord shiver from it. Then their skin and their heart soften to the remembrance of Allah) (39:23). He connect that with mention of the doomed, those who turn away from the Qur'an and do not benefit from hearing the Words of Allah. Instead, they turn to listening to flutes and singing accompanied by musical instruments. As Ibn Mas`ud commented about the Ayah:
﴿وَمِنَ النَّاسِ مَن يَشْتَرِى لَهْوَ الْحَدِيثِ لِيُضِلَّ عَن سَبِيلِ اللَّهِ﴾
(And of mankind is he who purchases Lahu Al-Hadith to mislead (men) from the path of Allah), he said, "This -- by Allah -- refers to singing.''
﴿وَمِنَ النَّاسِ مَن يَشْتَرِى لَهْوَ الْحَدِيثِ لِيُضِلَّ عَن سَبِيلِ اللَّهِ بِغَيْرِ عِلْمٍ﴾
(And of mankind is he who purchases Lahw Al-Hadith to mislead (men) from the path of Allah without knowledge, ) Qatadah said: "By Allah, he may not spend money on it, but his purchasing it means he likes it, and the more misguided he is, the more he likes it and the more he prefers falsehood to the truth and harmful things over beneficial things.'' It was said that what is meant by the words
﴿يَشْتَرِى لَهْوَ الْحَدِيثِ﴾
(purchases idle talks) is buying singing servant girls. Ibn Jarir said that it means all speech that hinders people from seeing the signs of Allah and following His path. His saying:
﴿لِيُضِلَّ عَن سَبِيلِ اللَّهِ﴾
(to mislead (men) from the path of Allah) means, he does this to oppose Islam and its followers.
﴿وَيَتَّخِذَهَا هُزُواً﴾
(and takes it by way of mockery.) Mujahid said, "This means mocking the path of Allah and making fun of it.''
﴿أُوْلَـئِكَ لَهُمْ عَذَابٌ مُّهِينٌ﴾
(For such there will be a humiliating torment.) Just as they showed no respect to the signs and path of Allah, so they will be shown no respect on the Day of Resurrection, and they will be subjected to a painful, ongoing torment. Then Allah says:
﴿وَإِذَا تُتْلَى عَلَيْهِ ءَايَـتُنَا وَلَّى مُسْتَكْبِراً كَأَن لَّمْ يَسْمَعْهَا كَأَنَّ فِى أُذُنَيْهِ وَقْراً﴾
(And when Our Ayat are recited to such a one, he turns away in pride, as if he heard them not -- as if there were deafness in his ear.) means, when these Qur'anic verses are recited to one who is fond of idleness and play, he turns away from them and does not want to hear them. He turns a deaf ear to them as if he can hear nothing, because it annoys him to hear them since he gains no benefit from them and has no interest in them.
﴿فَبَشِّرْهُ بِعَذَابٍ أَلِيمٍ﴾
♥️♥️👍
wow good nice
👍
Wtmmjmj djdjajwggjm polishh sixth Julia🇳🇬🇳🇬🇳🇬🇳🇬😂😂😂😂😂😂😂😂😂
Html gmjjja😍😍😍😍😍😍😍😍😍 and 🏰🏰🏰
❤️❤️❤️😍
BARKA
Hadiz hamish BARKA YAgida
😭😭😭😭😭😭😭🇳🇬🇸🇦
❤❤❤❤❤saw❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤
good
sslm
Nazifi
Fatan alkhairi
🙏🙏🙏🙏🙏🙏❤️💕❤️❤️❤️❤️