Це відео не доступне.
Перепрошуємо.

Rikici ya barke kan samoa tsakanin gwamnatin nigeria da daily trust, sheikh bello yabo ya magantu

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 7 лип 2024

КОМЕНТАРІ • 25

  • @user-cb5iz3mh8s
    @user-cb5iz3mh8s 14 днів тому

    ماشاء لله تبارك الرحمن شكرا جزاك لله خير يا لله بنعمتك الاسلام 😢

  • @user-df2px7qd6h
    @user-df2px7qd6h 25 днів тому +2

    Bamu yarda da samoa ba Allah kafi shugaban kasarmu yakara jefamu cikin wata musifar Allah don darajar Annabi muhammad sallallahu alaihi wa sallam 🤲🤲🤲 kakawarmanadashi

  • @abdulazizalhassan1725
    @abdulazizalhassan1725 25 днів тому +2

    Subhanallah
    Ga dukkanin mae ilimi da tunane da hangen nesa yakamata yagane cewa akwai makirci karara dangane da wan nan yarjejeniyar kuma gwamnatin tarayya xata'iya yin komae don wautarda hankalin mutane domin cikar burukansu

  • @AbakarHasan-od3jb
    @AbakarHasan-od3jb 25 днів тому +4

    سبحان الله hasbullahi wani mal wakimu

  • @hamisutukur4430
    @hamisutukur4430 25 днів тому +1

    Allah ya sakawa mlm da mafificin alkairi ❤

  • @FatimaAli-j8z
    @FatimaAli-j8z 24 дні тому

    Ya Allah ya Allah kafimuson tunubbu ya
    Allah kakawomana karshensa amin

  • @zakiyajmuhammadzakiyajmuha3444
    @zakiyajmuhammadzakiyajmuha3444 25 днів тому +2

    😢 wlh da za ayi ma wannan shegiyar gwamnatin juyin mulki da sai nafi kowa jin dadi allah ya tabbatar da hakan

  • @saiduYUSUF-en2en
    @saiduYUSUF-en2en 25 днів тому +2

    Allah Yasa Bahakabane

  • @JdjdHs-kn3re
    @JdjdHs-kn3re 25 днів тому +1

    INA fara DA sunan Allah

  • @SAaduAliyu-zg7mh
    @SAaduAliyu-zg7mh 25 днів тому

    Ubagiji ya rabbi alfamar mazon allah sallahu alehi wassalam Allah ya tsinewa gwmmantin tininbu albarka Da magoya bayansu ya rabbi alfamar mazon 😭😭😭

  • @IbrahimSarki-yi6rw
    @IbrahimSarki-yi6rw 25 днів тому +2

    Daily Trust ta fahimci an lillibe abin ne sai tafiya tai tafiya saisu bude.

  • @abdullahimohammad9513
    @abdullahimohammad9513 25 днів тому +1

    Jazaka-Allah khairan sheikh Abu-Aisha. Ai gwamnatin Tinubu karya take wallahi. Ai duk maijin turanci sosai idan ya karanta wannan bayani na SAMOA, wallahi akwai auren insi a ciki. Wato sun ribaci cewa da yawa y'an Nigeria musanman y'an arewa basu jin turanci. Amman tantagaryen yaudara ce da raina hankalin mutane. Wannan gwamnati ta APC ta y'anjari hujja babu komai a cikin ta sai zalunchi, rashin imani da rashin sanin makaman aiki. Insha-Allah sai mu kifar da wannan gwamnatin 2027. Allah Ya kawo muna mafita.

  • @Mardiyaabubakar1-zs6vp
    @Mardiyaabubakar1-zs6vp 25 днів тому

    Hasbunallahu Wani Wakil Nihimall Maula Wanihi Nasir

  • @salihuadamu-xg5ji
    @salihuadamu-xg5ji 24 дні тому

    Ya Allah ka isarmana da isarka akan maqiya addini

  • @gamboharou9400
    @gamboharou9400 25 днів тому

    Sallallahu alaihi wasallama

  • @SAaduAliyu-zg7mh
    @SAaduAliyu-zg7mh 25 днів тому +1

    Wlhi ashirye muke muyi zaga zaga ashirye muke muyi wa gwmmantin tininbu tawaye wlhi ba Ni kadai bah akwai ire irena Da yawan gsky wlhi

  • @hamisutukur4430
    @hamisutukur4430 25 днів тому +2

    Lailai mlm maganarka haka take munana agefe wadanda ke iya bayarda rayuwarsu akan a dini

  • @gamboharou9400
    @gamboharou9400 25 днів тому

    Subahanahu wa ta'ala

  • @gamboharou9400
    @gamboharou9400 25 днів тому

    Wa'alaikum salam

  • @usmanAuta-zv6gd
    @usmanAuta-zv6gd 25 днів тому +1

    Mufa Bama Goyan Bayan Ko Wace Yarjejeniya Da Turawan Yamma Kufito Ku Gayawa Mutanen Ku Gaskiya Turawan Yamma Ba Abun Yarda Bane Amini Wata Mafuta

  • @abakardj4697
    @abakardj4697 24 дні тому

    Bamaganar samuoa tsadar ryw dai

  • @mouktarabdal8403
    @mouktarabdal8403 24 дні тому

    Ina sonjin mastayarka malm wonnan fa gasky suka fada
    Wallh rainamana hankali akeyi wlh zaka ga Abinda zai faru daga baya