Ƙarya kakewa Sheikh Ja'afar Mahmud Adam. Saboda shi ya goyi bayan Shari'ar Muslunci 💯 bisa 💯. Kudaije cen kuyi maganar siyasar ku ta shirmen banza da wofi.😢😢😢😢
Alhmdllh dama ai duk abin da mutun yayi shi yake bibiyarsa lokacin sarki sunusi ne zamanin shine Allah yadawo dashi lafiya munaji Allah dan Annabin ka S A W❤ kadawo da sunusi gidan dabo
Ba ma son sarki sunusi ya dawo mulkin kano, ba ma bukatarsa, bai da ce da sarautar kano ba, ya fi fifita akidun yahudawa fiye da tamu, kuma ya fi son yan kudu a kan yan arewa yan uwansa
An datse wannan wajen kenan a wancan hiran da aka saki sao yanzu da aka ga alamun tafiyan Aminu Kano shine za'a saketa😎 DCL kuna jin tsoro ne ko Nazir ne bayaso a saketa
Wai 'Ja'afar' gatsai amma kuma 'mai martaba sarki Sunusi'....tun daga nan kafin shi kanshi ya ji banbara qwai a kai ya koma cewa 'Malam'. Babban tambaya itace, menene matsayin sarautar qasar hausa ta fannin jama'a da siyasar inda ake mulka?
Mutane dai indai akan son ransu ne idon su rufewa yake su fahimta da amsar gaskiya. Wlh sunusi bai dace ya zama wakilin musulmai ba akan komai Saboda musuluncin sa a suna ne kawai coxx baya kaunar yan uwan sa musulmai.. Duk inda za'a danne musulmai da musulunci anan zka ganshi. Wallahi bana kaunar sa Saboda Allah. Kai kuma Naziru kuci gaba da bin son zuciya don biyan bukatar ku. Akwai lahira kuma kowa zaije can ya girbi abinda ya shuka.
Ƙarya kakewa Sheikh Ja'afar Mahmud Adam. Saboda shi ya goyi bayan Shari'ar Muslunci 💯 bisa 💯. Kudaije cen kuyi maganar siyasar ku ta shirmen banza da wofi.😢😢😢😢
Naziru Allah yashireka ka shiga uku wallahi anman kai wata Kila bakasan hakaba ka gyara tunaninka kai da akema tanbaya kana kawo maganar wani jafaru
Ka gyara kalaman ka A kaf dangin ku babu kamar Mallam jafar
Marasa son gaskiya. Maganan sa gaskiya ne.
Alhmdllh dama ai duk abin da mutun yayi shi yake bibiyarsa lokacin sarki sunusi ne zamanin shine Allah yadawo dashi lafiya munaji Allah dan Annabin ka S A W❤ kadawo da sunusi gidan dabo
Masha Allah done ❤ ❤
Wallahi sharri Sunusi lamido yafi alherinshi yawa
Karya kakeyi
Ba wani alheri. Yana yi ne don a yabe shi, musamman kai Naziru don zaƙin muryar ka.
Naziru Sabon sarki
Naziru kaje kaji abubuwan da shi sunusi II yace akan malan Jafar
Lalle
Tafiwawa
Wawan gaskiya ne sarki
Ba ma son sarki sunusi ya dawo mulkin kano, ba ma bukatarsa, bai da ce da sarautar kano ba, ya fi fifita akidun yahudawa fiye da tamu, kuma ya fi son yan kudu a kan yan arewa yan uwansa
Sarkin waka kayi gaskiya. Amma yan zu ba gaskiya ake biba.
Ai abin da kukeso shine daidai ba abinda al umar kuba sarkin roko
Dan maula kawai da Allah gafara chan Dan iya
Hum
Kai ja cen Sarki mai kyautatawa
Ba mu son sarakuna marowata.sai mai alkhairi.
7:10 Sarkin waka fa sarkinne hakan yayi
Bandani a talakawan da sukeso ya dawo harga Allah
Gaskiya siyasa batayiba a Africa 😢😢😢😢😢
Wannan gaskiya ne sarkin wakar sarkin kano
Sarki merci ❤❤
Allah ya saka da Alkhairi Malam Naziru
Hello 😊
Sarkin 🎉🎉❤❤
Wlh da munso sunusi azatanmu alkherine Amma yanzu mufahimci zuciyarsa ta yahudawace Dan haka bama goyan baya
To ku Yi ma na duk abinda ku kai sai mun sake canza wa mu je zuw
An datse wannan wajen kenan a wancan hiran da aka saki sao yanzu da aka ga alamun tafiyan Aminu Kano shine za'a saketa😎 DCL kuna jin tsoro ne ko Nazir ne bayaso a saketa
Wai 'Ja'afar' gatsai amma kuma 'mai martaba sarki Sunusi'....tun daga nan kafin shi kanshi ya ji banbara qwai a kai ya koma cewa 'Malam'.
Babban tambaya itace, menene matsayin sarautar qasar hausa ta fannin jama'a da siyasar inda ake mulka?
Sakaran banza sai ubanka ya dawo dashi
Bama goyon baya
Akwai son xuciya abakinka
hmmm Kai fa Wawa ne kowa yasan ciwon hassada yakamaka Kuma kadena kawo malam acikin wanna haukar taku Wawa jahili
Naziru Dan fulani karyakakiyi
Karya ne, dukiyar mutanan kano ne,da na yan nigeria, da ga CBN
Kai dai nazir Dan hassada ne
Wlh sarkin waka yanyin wannan abune dunkansa ba dun mutane Kano yakeyiba
Duk yand zku kushe shari'ar musulunci da akeyi tafi yamma , da ace yau ace akano babu sharia iskancin mutane sai yafi haka
Mutane dai indai akan son ransu ne idon su rufewa yake su fahimta da amsar gaskiya.
Wlh sunusi bai dace ya zama wakilin musulmai ba akan komai Saboda musuluncin sa a suna ne kawai coxx baya kaunar yan uwan sa musulmai..
Duk inda za'a danne musulmai da musulunci anan zka ganshi.
Wallahi bana kaunar sa Saboda Allah.
Kai kuma Naziru kuci gaba da bin son zuciya don biyan bukatar ku.
Akwai lahira kuma kowa zaije can ya girbi abinda ya shuka.
Duk yand zku kushe shari'ar musulunci da akeyi tafi ta constitution , da yau ace akano babu sharia iskancin mutane sai yafi haka.
Yayi daidai Allah ya dawo dashi
Sarkiii Allaah ykr lpy
Kai dallah Wawa mu kadena cemana wai Wani shi Jafar saboda mu duk Wanda ya taba mutuncin annabi mu shi ba Wani bane a wajenmu
Gaskiya ne. But mind your business you're not even from Kano State