Adam A Zango yayi wassa da damma da allah ya bachi har auren mata 6 da yaya ,Amana yayi ta sakin su dan ganin mata n'a waje suna gudu baya garechi.kawaye allah ne le biya ma maman alhakin su.Ali Nuhu ya taymaka ma Adama dayee date gorgodo
Wannan shi ake kira da abinda akai shi za ai maka, dan duk abinda kayi da wani sai anyi da naka, dan kowaca mace uwace wataran, idan kayi film koma me kayi da wata mace ko wani mutum sai anyi da taka, idan kuma baka da ya'ya ai kana da ya'yan ya'uwa Na tuna sanda Adam yake cewa a samo masa mata yan' 18 years old suma fa wataran matan wasu ne, iyaye ne etc Saboda haka mutane mu kiyaye dokokin Allah, mu dinga dora mutane akan hanyar Allah da Manzo SAW mu rabu da rudin duniya da dadin cikinta marar dorewa.
Adam A zango Allah ubangiji yabaka hakuri,Allah shiyima mafita ta alheri Amin, Allahu yayima dalili na alheri Don sirrin dake cikin suratul fatiha Amin,Allah yadubu lamarinka
Wannan ba gaskiya bane ali nuhu ya taimaki a adam a zango sosai kuma kowa yasani ai da zango baya acting kida yakeyi a silfa studio daga baya yafara acting ni a fim din misali nasan shi tare da lawan ahmad da adam m adam fim din aminu mirro ne wanda akafi sani da yaya zaidu kuma FKD production sunfitar da zango sosai amma maye yafaru daga baya? Kuma meye yakawo sabani tsanin zango da actors da prooducers da directors?
Wannan maganar taka bawan Allah gaskiya ce,anci amanar adam dole yayi magana 🎉🎉🎉
Gaskiyane wannam allah yasaka da alkhari
Wannan gaskiyane Allah yakara rufa asiri
Innallaha ma assabirin
Adam A Zango yayi wassa da damma da allah ya bachi har auren mata 6 da yaya ,Amana yayi ta sakin su dan ganin mata n'a waje suna gudu baya garechi.kawaye allah ne le biya ma maman alhakin su.Ali Nuhu ya taymaka ma Adama dayee date gorgodo
Wannan shi ake kira da abinda akai shi za ai maka, dan duk abinda kayi da wani sai anyi da naka, dan kowaca mace uwace wataran, idan kayi film koma me kayi da wata mace ko wani mutum sai anyi da taka, idan kuma baka da ya'ya ai kana da ya'yan ya'uwa
Na tuna sanda Adam yake cewa a samo masa mata yan' 18 years old suma fa wataran matan wasu ne, iyaye ne etc
Saboda haka mutane mu kiyaye dokokin Allah, mu dinga dora mutane akan hanyar Allah da Manzo SAW mu rabu da rudin duniya da dadin cikinta marar dorewa.
Wannan gaskiya ni
Adam A zango Allah ubangiji yabaka hakuri,Allah shiyima mafita ta alheri Amin, Allahu yayima dalili na alheri Don sirrin dake cikin suratul fatiha Amin,Allah yadubu lamarinka
Allah yabaka wata sana,ar da yarfi ta film Amin ya Rabbil alamin Amin
Amaida wuka cikin kube
❤❤❤❤❤❤🎉🎉🎉🎉
Wannan ba gaskiya bane ali nuhu ya taimaki a adam a zango sosai kuma kowa yasani ai da zango baya acting kida yakeyi a silfa studio daga baya yafara acting ni a fim din misali nasan shi tare da lawan ahmad da adam m adam fim din aminu mirro ne wanda akafi sani da yaya zaidu kuma FKD production sunfitar da zango sosai amma maye yafaru daga baya? Kuma meye yakawo sabani tsanin zango da actors da prooducers da directors?
Gaskia ne ka fada walahi
Wanna gaskia ne