Yanda aka kashe sarkin kanya kebbi bayan sace shi, tare hanyar zamfara da kashe mutane da sace wasu

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 8 жов 2024

КОМЕНТАРІ • 46

  • @Nuramuhammad-uy4ok
    @Nuramuhammad-uy4ok 2 години тому +2

    Allah ya jikan sarkin kanya ya Allah 👋

  • @IndoAbdullahi
    @IndoAbdullahi 4 години тому +1

    Kai Jama'a Allah yayi mana tsakani da rashin imanin karshen zamani
    Saisu dage babu damuwa itama Jahannama nan tana jira hawuya mudai dage da addu'a akwai Allah wanda baya bukatar lauya ko canba

  • @Nuramuhammad-uy4ok
    @Nuramuhammad-uy4ok Годину тому +1

    Wallahi malam wannan maganan gaskiya ne sanata shehu buba mutumin arzikine
    Kuma yawancin yan uwansa muna tare dasu
    Ni nasan Dokan daya kafa ma yan'uwan sa cewa duk wanda yana fashi ko makamancin haka to shida kansa zansa a kamashi

  • @MamanrabiouHima
    @MamanrabiouHima 4 години тому

    Allahu Akbar wannan Nigeria kenan alhamdullah Allah dabai
    Halliceni a Nijeriya ba wllh

  • @zainabmusa4199
    @zainabmusa4199 2 години тому

    Allah ya gafarta maka Baba isah daya, sarkin garin mu ne.jahar kebbi ne karamar hukumar danko/wasagu . wallahi sun dade suna farautar rayuwarsa. to yanzun su zauna ga duniya nan wanda baizo ba ma tana jiransa

  • @abdoulazizkassoumi4663
    @abdoulazizkassoumi4663 4 години тому +2

    Allah ya jiqan sarkin kanya, to sauran saraki ya kamata ku shiga taitayinku, kuna daurewa shuwagabanni azzalumai gindi, kuma abin ya fara kawwowa a kanku, Allah ya taimaki yan Nigeriya kuma Allah ya kawo qarshan bandits, kyma inaga har da laifin wasu maluma. Tun a baya su bari a sanar da matunan karkara addinni, wasu dikkikan maluman galgajiya suka ki, kuma su ka ki su karantar da mutana nan, su kayi ta musu tatsuniyan walliyai, yau gashi bakin jahili ya dau bindiga yana kashe mutane yana cewa Allahu Akbar, Allah ya isa Wallahi.

  • @ابراهيمالانصاري-ص6ن
    @ابراهيمالانصاري-ص6ن 3 години тому +1

    Allah yagafartamichi Allah yasa yahuta Allah yasa ce tafiye michi nana

  • @FatimaUmar-r5m
    @FatimaUmar-r5m 2 години тому

    Ameen ya Rabbi

  • @Mohamed-d6t5h
    @Mohamed-d6t5h 5 годин тому +2

    Ina lilahi wa ina ileihi raji'un Allah ubangiji ya jiqanshi da rhm Allah ya gafartami😭😭😭😭ya ubangiji Allah ka tonawa wa anda sukayimishi wanan aiki asiri ya Allah ka bi mishi hakishi 🤲🤲🤲🤲

  • @abdouhalilou-r8x
    @abdouhalilou-r8x 3 години тому

    ai yagama magana tunda yace Allah ba sauran wani zance

  • @MamanrabiouHima
    @MamanrabiouHima 4 години тому

    Allah ya jikansa da rahama

  • @mubasshirabubakar
    @mubasshirabubakar 2 години тому

    Allah ya kawo mana karshen wannan abu

  • @Chamaki-qb9eu
    @Chamaki-qb9eu 5 годин тому +1

    Subbahalla
    Allah ubangiji yasa sunhuta 🤲🥹

  • @hassanmusasada4251
    @hassanmusasada4251 4 години тому +1

    Shi Kenan Yau Ankashe wan nan gobe an kashe wan chan,
    Babu magani , Tir da qhugabannin Nigeria,

  • @Habibamuhammadd
    @Habibamuhammadd 5 годин тому +1

    Amen ya Allah

  • @ismailbawanallah2199
    @ismailbawanallah2199 3 години тому

    Inna lillahi wa'inna ilaihirraji'un allah ya gafarta masa

  • @aysaahmmed7925
    @aysaahmmed7925 2 години тому +1

    😭😭😭😭😭😭

  • @HamisuAliyu-x4j
    @HamisuAliyu-x4j 4 години тому

    Allah yamasa rahama

  • @belloyahaya8007
    @belloyahaya8007 5 годин тому +1

    Allah ya gafarta masa

  • @SamallaIbrahim-yc4cu
    @SamallaIbrahim-yc4cu 2 години тому

    انا لله وانا اليه راجعون من ،😭😭😭😭😭

  • @LawaliTOROGao-sq2tz
    @LawaliTOROGao-sq2tz 4 години тому

    Gaskia shuwagabanni Nigeria ba suda Imani.kunaji kuna gani .anatakashé mutane sunagani Sun kasa magancé😭😭😭 matsalar tsaro .Nigeria Kenan komi zasuyi basayin gaskia azzalumai sunfi mutanen kirki yawa ,shiyasa Yanzu dan Nigeria duk rantsuwarda zaiyimaka dan uwa kada kayarda dashi KO Yana rantsuwa all qurani Yana fitowa gabakinshi kada kayarda 🇳🇪👈

    • @TUNATARWAHAUSATV
      @TUNATARWAHAUSATV 2 години тому

      Kaji d'an wahala toh kada ayarda damu d'in mana saime toh, Amma kada kamanta duk lalacewar mutane akwai na kirki. mtwwww

  • @youssoufabdouscience3523
    @youssoufabdouscience3523 3 години тому

    انا لله وانا اليه راجعون

  • @AliyuYusuf-c3l
    @AliyuYusuf-c3l 3 години тому +1

    Kebi ne ba neja ba

  • @mdkmsato3913
    @mdkmsato3913 4 години тому

    😢😢😢

  • @اناانت-ص6ذ
    @اناانت-ص6ذ 3 години тому

    😢😢

  • @buharimusa7185
    @buharimusa7185 4 години тому

    😭😭😭🤲🤲🤲🙏

  • @AwllAwll-q6h
    @AwllAwll-q6h 4 години тому

    😭😭😭😭

  • @AbdallaSuliman-w4h
    @AbdallaSuliman-w4h 3 години тому

    😥😥😥😥😥😭😭😭😭🤲🤲🤲

  • @YounussaMohamade
    @YounussaMohamade 4 години тому

    Mu hausawa fullni so cea amanra mu

  • @Habiba779-om5bd
    @Habiba779-om5bd 5 годин тому +1

    🤲🤲🤲🤲🤲😭😭😭

  • @hassanmusasada4251
    @hassanmusasada4251 4 години тому

    Don kurika Adalci batun kabila'ci ba hujja bane , ayi magani Yan ta Adda kowa'e ne kawaii ,
    Kudai'a Linke mutane da sunan labila'nci

  • @EvansKennedy-q8h
    @EvansKennedy-q8h 3 години тому

    The fulanis re killing the Hausas emir, putting there own brother's fulanis, while Hausas people re seen as nothing, so so funny, the Hausas land's re gone

  • @walidiallahi
    @walidiallahi 3 години тому

    😂😂 Allah yajeqanshi
    dagafara

  • @ShaawanaMuhammad
    @ShaawanaMuhammad 4 години тому +1

    Jahar kebbi ne ba nijer ba

  • @gmlibya-5359
    @gmlibya-5359 4 години тому

    😭😭😭😭😭