Atta hwaqo. Hatsabibin Dan tauri, muna yara munsha kallon wasarsa. Komai girman karfe sai ya kare. Yaransa basa yankuwa. I could remember akwai wata shekara yarinyar sa ta taso daga primary aka daukota akata yankata kuma bata yankuba. I know this man for the past 25years.
Kaji tsohon banza waishi harganin yake yayi abin gwaninta,to idan kai wanine miyasa ake rabaku da gidajenku a jahar zamfara to kakashesu mana wawan Tsoho.
Alhaji Atta Bamaguje. (Atta Faƙo).
Allah ya shirye mu, wannan asara har ina
Atta hwaqo. Hatsabibin Dan tauri, muna yara munsha kallon wasarsa. Komai girman karfe sai ya kare. Yaransa basa yankuwa. I could remember akwai wata shekara yarinyar sa ta taso daga primary aka daukota akata yankata kuma bata yankuba. I know this man for the past 25years.
DAN ASARA KENAN WAI MAKKA YANA KALLO ANA SALLAH😢😢😢😢😢😢
The man is very honest. Lokacin yana duba gari, idan dabba tayima barna sai ya kamota.
Atta hwaqo na bawa guza mai zan zana
Lallai anyi asarar rayuwa anan gaskiya😢😢😢
Don allah shi wannan bawan allah awane gari ya ke dazama
Zamfara
Faduwan Gaba Asaran Namiji, Kowa Ya Tuba Dun Wuya Ba Lada
Slm daga garin lagos 😅🎉
Kai Dan Jarida Kachika Tsoro
Haba
Lalle kuwa shaidan baya jifan shaidan....
Tsufa yayi gardama.
shedani bayajifar shedan
Irin wadannan maguzawan ne idan ka hadu da marasa imani suke rikida suna kashe maharba
Alabuda maidawa
Dan Allah zan samu number shi
Mai yasa baka kawo taimako a garinku
Ehkon allh
😂 wallahi yaban dariya Wai can inda suke jefe jefensu
Bari infada muku yaransa
Na Kano
Sufyanu
Kulli
Kwabe etc
Duk abinda mutumin ke faɗa kaɗan ne fa. Da kunsanshi da zakusan hatsabibi ne😂 baida tsoro ko alama.
Akwai sanda zakaran mutumin nan yasha wasu ruwa agidansa ya kasa yankuwa😅
To yatafi ga kidnappers nan suna kone mutane
😂😂😂😂😂
Allha yasa kanada rabo
Ameen
Atta hwaqo yake fa. Hwaqo baka haki 😂
Hhhh😂
Ikon allah gaskiya ne
Kaji tsohon banza waishi harganin yake yayi abin gwaninta,to idan kai wanine miyasa ake rabaku da gidajenku a jahar zamfara to kakashesu mana wawan Tsoho.
Amma Kai jahiline babba
Au to daman gayama nayi ni mai ilimine magoyi bayan shirka