Buhari ya fi kowa ɗaure wa rashawa gindi a Najeriya - Kwamared Basi… • RFI Hausa

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 17 чер 2024
  • Wani rahoton cibiyar bibiyar lamurran da suka shafi kuɗaɗen al’umma da tabbatar da amfani da su ta sahihiyar hanya da aka wallafa a makon jiya a Abuja, ya nuna cewa cikin shekaru 25 da Najeriya ta shafe karkashin mulkin demokradiyya, an ƙaddamar da bincike kan laifukan cin hanci da rashawa akalla 614, sai dai har zuwa yanzu 3 kadai aka iya kammalawa, yayinda sauran har zuwa yanzu ake ci gaba da dakon sakamakonsu.
    Sai dai masu sharhi sun zargi Muhammadu Buhari da zama shugaban ƙasar da ya fi ɗaure wa cin hanci da rashawa gindi a Najeriyar.

КОМЕНТАРІ •