yanda akayi yan bindiga suka sakoni, mace me ciki ta bada labari.

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 21 сер 2024

КОМЕНТАРІ • 68

  • @user-il6hr1qz1p
    @user-il6hr1qz1p 7 місяців тому +2

    Allah yakawoma sauki anageriya😢

  • @hassanmusasada4251
    @hassanmusasada4251 2 роки тому +1

    Gaskiya tayi bayani mai gamsarwa
    Yakamata tabi shawarar Matan nan. Anémi mutanen nan a sulhanta. Tunda Sun nemi hanyar hakan.

  • @habibuahmaddmalam2464
    @habibuahmaddmalam2464 2 роки тому +2

    Baza a sakesuba. Ni kamar ban gamsu da naganar nanba gaskiya ji nake kamar ba gaskiyaba. ALLAH ya kiyaye

  • @mamanislam6831
    @mamanislam6831 2 роки тому +1

    Mudai Allah yakawomana zaman lfy akasarmu Nigeria ya Allah kajikanmu kayafemana zunababnmu

  • @aishaaunty7827
    @aishaaunty7827 2 роки тому +1

    Gaskiya gwamnati yarinka dubawa adaidaita Allah kadatar damu wainda akatsare Allah yadawomana dasu gida lfy

  • @mustaphabatu5170
    @mustaphabatu5170 2 роки тому +3

    Assalam Barka dai malam inada shawara guda daya Ina ganin Irin wannan abubuwan bekamata aringa dora hotan wanda abin yaritsa dasu ba Sbd tsaro yakamata aringa boyewa sunansu da hotansu ngd🙏

  • @user-ti3ik4ts4j
    @user-ti3ik4ts4j 7 місяців тому +1

    Gaskiya gomnati tayimusu hakan tayimusu adalci gaskiya baamusu adalci

  • @IshakuAliyu-ed9wd
    @IshakuAliyu-ed9wd 8 місяців тому +1

    Allah ya kawo Muna dauki

  • @user-nm1ey3pd6h
    @user-nm1ey3pd6h 7 місяців тому +1

    Allah ya kawomana zaman lafiya

  • @harunaabdullahi8594
    @harunaabdullahi8594 2 роки тому +1

    Yasalam

  • @bangise0076
    @bangise0076 2 роки тому +2

    Ashe har yanzu ba'a sake su ba? 😭😭😭 Kai Nigeria. Allah ya kyauta, Yasa mu dace, Amin

  • @ibrahimabubakar2176
    @ibrahimabubakar2176 2 роки тому +3

    Allah y kyauta....abu aisha kaji fa....yanzu fisabilillahi time da suke tafya cikin dajin bayan sun kwashi mutane daga jirgin qasa ....bbu helicopter ne wanda zai bisu . ... sojoji ma ai suna da mashina 😭😭😭

    • @abuaishaalfurqan
      @abuaishaalfurqan  2 роки тому +3

      to ka gani wannan ma babbar alamar tambayace ai malam kai dai abinfa babu magana sai addua kawai.

    • @ibrahimabubakar2176
      @ibrahimabubakar2176 2 роки тому +1

      @@abuaishaalfurqan hakane kam abu aisha....... Allah yakare mu baki daya dama addinimmu ya hayyu ya qayyum

  • @umaribrahim5089
    @umaribrahim5089 2 роки тому +1

    Allah yakawo mana zaman lafiya. Abu aisha dan Allah aci gaba da tunatar da gomnati batun yunusa yellow please 😭😭😭😭😭

    • @babangidasaid8783
      @babangidasaid8783 2 роки тому +1

      A Rivers nake Zaune,Insha Allah nan da Sati daya zanje inganshi a Bayelsa

    • @umaribrahim5089
      @umaribrahim5089 2 роки тому

      @@babangidasaid8783 Allah yasaka da alheri. Allah yafiddashi kuma.

    • @babangidasaid8783
      @babangidasaid8783 2 роки тому

      Amin Dan’uwa

  • @aliyyumustapha8853
    @aliyyumustapha8853 2 роки тому +5

    Ni bana goyon bayan a saki yayan waɗan nan yan ta'adda, matuƙar aka kama mutum da laifi kyautu wa ya yi Ace an yan ke hukunci akan sa.

    • @abuaishaalfurqan
      @abuaishaalfurqan  2 роки тому +1

      gaskiya ne

    • @sagiruabdullahi6237
      @sagiruabdullahi6237 2 роки тому

      Kai bakasan darajar "ya yabane.
      Sukuma " ya yan laifin me sukayi.
      Kawaidai yakamata hukomomi suji Tsoran Allah. Suji tsoran Allah susani Allah saiya tambayesu irin amanar data basu

  • @zarahabdullahi3235
    @zarahabdullahi3235 2 роки тому +2

    Da yan bandits ne labarin daban ne Allah ya shirya

  • @ibrahimabdusamamorey9665
    @ibrahimabdusamamorey9665 2 роки тому +2

    Wlh Naji tausayin ta😭😭
    ALLAH shi sa ki. Haihu lafiya

  • @safwanbala2291
    @safwanbala2291 2 роки тому +1

    Na dade banga mai iya bada labari ba a natse kinyi arziki yarinya allah yafuto da sauran

  • @zubainaibrahim8866
    @zubainaibrahim8866 2 роки тому +4

    Itama banyarda da'idaba, itama tashiga zargina.

  • @NasirouNasar
    @NasirouNasar 7 місяців тому +1

    Amaa ya allah

  • @nuhubala5770
    @nuhubala5770 2 роки тому +1

    Oh Allah guide our leaders rights

  • @hassanusman3024
    @hassanusman3024 2 роки тому +1

    استغفرالله العظيم

  • @user-hq7rm6cv9o
    @user-hq7rm6cv9o 2 роки тому +2

    Allah ya kyauta

  • @user-wk9pm6dt2l
    @user-wk9pm6dt2l 2 роки тому +4

    اللهم صل وسلم على نبينا محمد وعلى آله وصحبه أجمعين يارب العالمين

  • @malan_abduabubakar-ibrahim7438
    @malan_abduabubakar-ibrahim7438 2 роки тому +2

    a gsky mutane basuda fahimta idan tazagisu yazatayi da sauran mutanenda take hannunsu wai suan cewa basu yadda da itaba kuma tace mijinta ma yana hannun yan bindingan

  • @user-ob9dw9ue1d
    @user-ob9dw9ue1d 2 роки тому +1

    Ya Allah kashiga lamarinmu karka barmu d kanmu bazamu iyaba, munafukai sunyi yawa a Nigeria , meyasa jami an tsaron dake cikin jirgin suka gudubasu tsaya an fafataba ? kuma ba akashesuba ba akamasuba, talakawa munzabi bahari damu da shi bamuji dadin mulkinba. أللهم أجرينا في مصيبتنا و اخلفنا خيرا منها 🤲😭

  • @zabeirouissaagadez1010
    @zabeirouissaagadez1010 Рік тому +1

    Walahil azimu foulani souna walahi jagava da souqe kache moutane mou haussa wa foulani va son haussa wa walahi ama vamoutapa kache foulani abin mamaqi inkoiye in ouwa sou foulani in zasou garkouwa damoutane va soucama foulani walahi c dai haussa wa

  • @sffds4184
    @sffds4184 2 роки тому +1

    Amin ya allah

  • @user-ho3ex6yw1d
    @user-ho3ex6yw1d День тому

    RAHAMA usman Yakama ta Akamaki munafukace Yarin yar suce

  • @sanidanmamazxzdsani5662
    @sanidanmamazxzdsani5662 2 роки тому +1

    Ameen ya Allah

  • @EzoSd
    @EzoSd 2 роки тому +3

    حسبي الله ونعم الوكيل فيهم اسال الله عن يفك اسرهم يارب 🤲

  • @RukaiyaAdamu-tb3bj
    @RukaiyaAdamu-tb3bj 2 дні тому +1

    Kema kina chicken su wanna magana ba gaskiya bane

  • @ftooomadmm2394
    @ftooomadmm2394 2 роки тому +1

    AMEEEN SUMMA AMEN

  • @kdhdbdissh778
    @kdhdbdissh778 2 роки тому +1

    👍👍👍

  • @usainirzaki6021
    @usainirzaki6021 2 роки тому +1

    Hummmmm, wannan lusarin shugaban kasar?

  • @muhammadsaniisa7266
    @muhammadsaniisa7266 2 роки тому +1

    Cvvu

  • @adamumanu9094
    @adamumanu9094 Рік тому +1

    Aisha buhari kiyi hakuri da ainda Yan Nigeria sucks gayamaki

  • @abdullahizubairu2448
    @abdullahizubairu2448 Рік тому +1

    Karya takai munafuka bafillata

  • @almunsurisyaku6574
    @almunsurisyaku6574 2 роки тому +1

    Allah ya sakamana

  • @emmanuelatang3750
    @emmanuelatang3750 2 роки тому +1

    Maganar ki Bata da amfani ko kadan

  • @user-pt1um1pg6i
    @user-pt1um1pg6i 2 роки тому +1

    🤔🤔سبحان الله

  • @nawasmuhammed4887
    @nawasmuhammed4887 2 роки тому +1

    Wannan mata ban yadda da maganantaba bamamaki haka suka tsaramata tafada

  • @mamansadik3821
    @mamansadik3821 2 роки тому +3

    🤣🤣🤣🤣adai munyi zaben tumun dare

  • @almunsurisyaku6574
    @almunsurisyaku6574 2 роки тому +1

    Wannan zancenbanzane dakarya

  • @aminamusa4660
    @aminamusa4660 2 роки тому +1

    iKon Allah 🤭🤭🤭🤔🤔🤔🤨🤨

  • @aimaniman5607
    @aimaniman5607 2 роки тому +2

    Wannan buharin sumayai ba bacciba

  • @baraamamanamira5557
    @baraamamanamira5557 2 роки тому +2

    Uhmmmm kemadai abincikeki wlhy

  • @umeumar6583
    @umeumar6583 2 роки тому +1

    🤔🤔

  • @mariamdahiru9693
    @mariamdahiru9693 2 роки тому +1

    🤲🤲🤲🤲🤲

  • @hanatumakeri2078
    @hanatumakeri2078 2 роки тому +1

    What did them want? Say it if it's truth

  • @zubainaibrahim8866
    @zubainaibrahim8866 2 роки тому

    Wayasanima ko sunseye imaninta,tayarda da akidanrsu.

  • @peace5034
    @peace5034 2 роки тому

    حكومة فاشلة🇳🇬

  • @RukaiyaAdamu-tb3bj
    @RukaiyaAdamu-tb3bj 2 дні тому +1

    I disagree with you

  • @hamisuzangohamisuzango5448
    @hamisuzangohamisuzango5448 7 місяців тому

    Allah ya kyauta