Allah yace alkur anime kadai Babu kuskure acikinsa Amma malaman Maja sun Kara da buhari da Muslim ,an rawaito iyayen annabi suna wata karyane
Allah ya kara maka lafiya da kwanciyar hankali Amirul Wa'izinah
Allah sarki kadan garen bakin tulu
Allah yatsare malan
Dan Allah Kuna da raddin da shek abduljabbar yayiwa Dan GIDAN gumi gameda zagin sai yadina Ali da yayi alokacin farkon mulkin bahari inda yace bahari yayi musu Mulki irin na mu awuya kar yayi irin na sai yadina Ali
Allah ya Kara maka lfy mal Abduljbbar
Wlh mutane bamu son gaskiya Sheikh Abdouldjabar Nasiru kare yayan gidan Annabi ne yake wlh
Mahaukaci marar kangado kenan allh yashiryeka domin wallhi kabace
Mallam kafi karfin mallaman maja masu aikin dilanci na yan ta,ada
Adai koma dubawa
Sadauki 🌹💯✌️