Mace mai kamar maza hjy naja'atu Muhammed, dama sai da ta gayama mutanen arewa gsky akan zaben APC da Tinubu amma mukaƙi ji,amma gashi munaji a jikinmu
Ina kira ga duk wani dan. North East. Kada yameyar da martani don mundade dasanin duk wani dan North East ganin sa ake ba dan arewa ba. Kuma munyerda da hakan.
Da kyau mamy naja atu Allah ya kara Maki kwarin guiwa
Masha Allah Allah ya sakamaki da alkairi mama insha allahu Allah zai tsayamiki
Allah oubangiji yakareki mamanmu Hajiya naja atu 🤲🤲🤲☝️
Allah yakare manake mahaifiyarmu hajiya naja'atou
Allah ya tsareki dg dukkan mai sharri
Allah ya kare ki mace mai kamar maza
Allah ya baki kariya
Sukuma azalumai Allah ya kawo karshensu
Allah yatsare hajiya duniya da lahira
Gaskiya Nigeria akwai dadi Wlh fadan manya akwai dadin ji
Gaskiya ne naja,atu kinyi dai dai ❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤❤🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉🎉
Allah yasakamiki da alkairinsa munataredake
Daya tamkar ya dubu hajia naja atu Allah ya tsareki da tsare war sa amen
We stand by you in sha Allah
u will be the winner 🏆
in this fight 💪
mama Naja atu Allah bada sa a
ameen ya rabbi 🙏
Allah yatsari mama nuhu ribadu Indai jikunya
Mace Mai kamar maza ALLAH ya Miki albarka... ALLAH ya tsare ki
Allah ya zakawa Al,umar kasata Nigeria
Allah y kareki mama insha allah saikin zamar musu ciwon ido
NUHU RIBADU KO AZZALUMI ALLAH KA KAWAR MANA DA GAYYAR MACUTA
Allah ya kare manake mama❤
Allah temaki naja ya karya ribado da tawa garsa amin
Allah yana tare dake Mama
Alllahumma innaka affuwan tuhibul affuwa fa affu anna.
Alllahumma inna nas alukal affuwa wal affiya.
Allah ya kunyata nuhu ribadu
Ubangiji Allah kara kareki daga sharrin makiya
Allah ubangiji ya kareki ya kiyaye ki ya zamo gatanki Mama
Ameen ya Allah
fatan nasara hajiya naja atu
Wlh kinzama yaji ga masu ulsa
Allah ya kara lafiya mama mu muna bayan ki
Allah kara lafiya hajiya allah tsare moumou ke
God bless you ❤❤❤❤❤
Wannan duk comedy suke haɗawa, saboda sunana wa hausawa basa tare amma, Duk ƙaryar banza ce fulatanci ne suke haɗawa mungansu
Gaskiya
Mace mai kamar maza hjy naja'atu Muhammed, dama sai da ta gayama mutanen arewa gsky akan zaben APC da Tinubu amma mukaƙi ji,amma gashi munaji a jikinmu
Fatan Alheri hajiya Naja
God bless you naja
Zakiyi bayani da capital letters 😅
Ina kira ga duk wani dan. North East. Kada yameyar da martani don mundade dasanin duk wani dan North East ganin sa ake ba dan arewa ba. Kuma munyerda da hakan.
Tau yaba mai gaskiya gaskiyarsa Ameen
Toh mama mu karya tayi ku kiyaye mu fa
Instead of ribado asking najaatu to apologise, nuhu ribado should be apologising to president tinibu for him accusing tinibu.