КОМЕНТАРІ •

  • @bashiruyahuza-ty1gl
    @bashiruyahuza-ty1gl 9 днів тому +1

    Gaskiya bawanda yaisa yahanamu zanga zanga anageria

  • @MusaLawal-fg8lc
    @MusaLawal-fg8lc 20 днів тому +3

    Wanne ci gaba qasar ya samu da kuka hana zabga zabga Kai malamannam bakwai tsoron Allah

  • @abdullahimuhammad2838
    @abdullahimuhammad2838 5 днів тому +1

    Kai wallahi duk malamin da hana zanga zanga kadu beshi akosheyake

  • @abdullahimuhammad2838
    @abdullahimuhammad2838 5 днів тому +1

    Kai dawannan halin da akeci gara Nigeria tarushe

  • @umarIderis-v1w
    @umarIderis-v1w 17 годин тому

    Mudai Allah ya issarmana dawannan Mallamai

  • @AishatYahaya-tb4dg
    @AishatYahaya-tb4dg 22 дні тому +1

    Ameen ya Allah. Allah yasakawa malam Ibrahim daurawa.

  • @HussainiYusuf-ky7oj
    @HussainiYusuf-ky7oj 22 дні тому +1

    Malam mungode Allah yabada ladah...... Amma wlh mungaji kuyi shiru kawai idan lokacinmu ne yayi Allah yamana RAHMA ya isha wallayi munji Araba kasar wlh tallayi

  • @AnnafiZubairou
    @AnnafiZubairou 19 днів тому +1

    wlh mlm suna yaudarar ku ne

  • @user-ti3ik4ts4j
    @user-ti3ik4ts4j 18 днів тому +1

    Rashinkunyane wa malamai kununamana ubanku yana fadan Allah yace annabi yace Ashe malamai sunada rana

  • @user-ti3ik4ts4j
    @user-ti3ik4ts4j 18 днів тому +1

    Allah yakarama lafiya Allah yazaunar da Nigeria lafiya

  • @BouraimaAmadou-ko3qx
    @BouraimaAmadou-ko3qx 23 дні тому +2

    Kuyi ahankali matasan nijeria

  • @wasilawasila1773
    @wasilawasila1773 22 дні тому

    Allah yazaba mana abinda yafi alkhairi

  • @AnnafiZubairou
    @AnnafiZubairou 19 днів тому +1

    amen

  • @MusaLawal-fg8lc
    @MusaLawal-fg8lc 20 днів тому +1

    Yan iska ba

  • @IsmailSokoto
    @IsmailSokoto 2 дні тому +1

    yamatafashikay fashiyasauka

  • @AbbaumarShehu
    @AbbaumarShehu 2 дні тому +1

    Gaskiya baxan 6oyewa malamanmu na addinin musulinciba gaskiya kam dan bakusan halinda da talaka yake ciki sbd hakan baisha feshiba yanxu malam kadauka kaine bakada abinda xaka 6atar yanxu bama xuwa anjimaba kuma kamar yadda wa,axinku yafi amfani akan talaka da,ace yana amfani akan shuwa gabanninmu na nigeria da munsami sauki yakama malamai kubari ayi zanga zanga adduwarku kawai muke ne allah yataimakemu amin ya hayyu ya qayyum😂😂

  • @adamuibrahim2768
    @adamuibrahim2768 23 дні тому

    Some people don't get sense waiting past peace Allah help us Nigeria may Allah make our mailman be patient continue doing their good job❤❤

  • @muhammadjabbi7697
    @muhammadjabbi7697 17 днів тому +1

    Mai dari ukku yayi tsada malam adawo da darajar nera dala tarage

  • @YusufJabir-gg3fw
    @YusufJabir-gg3fw 22 дні тому

    Dr Idris Abdul'aziz ya faadi gaskiya

  • @BouraimaAmadou-ko3qx
    @BouraimaAmadou-ko3qx 23 дні тому +1

    Karkuyi dana sani

  • @muhammadjabbi7697
    @muhammadjabbi7697 17 днів тому +1

    Dari 300 yayi tsadaalan kamanta da darajar nera

  • @YusufJabir-gg3fw
    @YusufJabir-gg3fw 22 дні тому

    Tab Muhammad Bin Muhammad ya fadi gaskiya, a halatta muku zabar mutum a dimukradiyya, a haramta muku zanga zanga a dimukradiyya.

  • @HussainiYusuf-ky7oj
    @HussainiYusuf-ky7oj 22 дні тому +1

    Kuda kuka manyanta kuka tarah dukiya wlh ku,kuke tsoron mutuwa wlh (SHABAB,s)

  • @AbdullahiRabeeu
    @AbdullahiRabeeu 17 днів тому +1

    😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂

  • @YauOil
    @YauOil 22 дні тому

    Munifuki karyakakiyi monafuki

  • @AnnafiZubairou
    @AnnafiZubairou 19 днів тому +1

    karku yarda su yaudare ku yakamata ku fito ku samu in cin ku

  • @Sadiyamk
    @Sadiyamk 23 дні тому +1

    Malaman ma sun zama barayi tamkar yan siyasa kashe mu raba suke yi da masu mulki, da wannan musibar da muke ciki ai gara kowa ya mutu

    • @AnnafiZubairou
      @AnnafiZubairou 19 днів тому

      wlh yan siyya sa suna facewa da mlm suna yaudarar mutane