Wanne ci gaba qasar ya samu da kuka hana zabga zabga Kai malamannam bakwai tsoron Allah
Kai wallahi duk malamin da hana zanga zanga kadu beshi akosheyake
Kai dawannan halin da akeci gara Nigeria tarushe
Mudai Allah ya issarmana dawannan Mallamai
Ameen ya Allah. Allah yasakawa malam Ibrahim daurawa.
Malam mungode Allah yabada ladah...... Amma wlh mungaji kuyi shiru kawai idan lokacinmu ne yayi Allah yamana RAHMA ya isha wallayi munji Araba kasar wlh tallayi
wlh mlm suna yaudarar ku ne
Rashinkunyane wa malamai kununamana ubanku yana fadan Allah yace annabi yace Ashe malamai sunada rana
Allah yakarama lafiya Allah yazaunar da Nigeria lafiya
Kuyi ahankali matasan nijeria
Allah yazaba mana abinda yafi alkhairi
amen
Yan iska ba
yamatafashikay fashiyasauka
Gaskiya baxan 6oyewa malamanmu na addinin musulinciba gaskiya kam dan bakusan halinda da talaka yake ciki sbd hakan baisha feshiba yanxu malam kadauka kaine bakada abinda xaka 6atar yanxu bama xuwa anjimaba kuma kamar yadda wa,axinku yafi amfani akan talaka da,ace yana amfani akan shuwa gabanninmu na nigeria da munsami sauki yakama malamai kubari ayi zanga zanga adduwarku kawai muke ne allah yataimakemu amin ya hayyu ya qayyum😂😂
Some people don't get sense waiting past peace Allah help us Nigeria may Allah make our mailman be patient continue doing their good job❤❤
Mai dari ukku yayi tsada malam adawo da darajar nera dala tarage
Dr Idris Abdul'aziz ya faadi gaskiya
Karkuyi dana sani
Dari 300 yayi tsadaalan kamanta da darajar nera
Tab Muhammad Bin Muhammad ya fadi gaskiya, a halatta muku zabar mutum a dimukradiyya, a haramta muku zanga zanga a dimukradiyya.
Kuda kuka manyanta kuka tarah dukiya wlh ku,kuke tsoron mutuwa wlh (SHABAB,s)
😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂😂
Munifuki karyakakiyi monafuki
karku yarda su yaudare ku yakamata ku fito ku samu in cin ku
Malaman ma sun zama barayi tamkar yan siyasa kashe mu raba suke yi da masu mulki, da wannan musibar da muke ciki ai gara kowa ya mutu
Gaskiya bawanda yaisa yahanamu zanga zanga anageria