zazzafan raddi ga abubakar madatai Kano Kan rashin ladabi da yayi GA prof makari barota 08163376966

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 21 сер 2024

КОМЕНТАРІ • 123

  • @ibrahimidris8533
    @ibrahimidris8533 Рік тому +3

    Shi yasa ake cewa mu 'yan tijjaniyyah muna fifita shehunnai akan Manzon Allah s.a.w, wannan wane irin iskanci ne, shi yana kare Manzon Allah kai kuma kana kare maqari.
    Wai mutum ne me haquri da wadatar zuciya da gudun duniya, amma kuma mutum me goyon bayan zindiqai wanda baya kishin Manzon Allah s.a.w

  • @auwaluahmad182
    @auwaluahmad182 Рік тому +5

    Tabbas ilimin sheikh abubakar madatai yafi albarka Kuma ni Dan izala ne amma nafi ganin girma da hankali da ilimin madatai

  • @moussaila3354
    @moussaila3354 Рік тому +2

    Kayi chiro abin da Ya damemu Ya damemu n'a zagin ANNABI kai komma kana Magana wani maqari 👎👎👎👎👎👎👎👎👎👎👎👎👎👎👎👎👎👎👎👎👎👎👎👎👎👎👎👎👎👎👎👎👎👎👎👎👎👎

  • @raihaansaleem4413
    @raihaansaleem4413 Рік тому +3

    Allah ya kareka sheikh Abubakar madatai. Kamar yadda katsaya wajen kare martabar manzon Allah kaima Allah ya kare martabarka. Kai Kuma maqari jikan shugaban munafikan duniya abdullahi bn ubay bin salul Allah ya tarwatsa aniyarka

  • @usmanmunir2554
    @usmanmunir2554 Рік тому +3

    Mai Barota kai wawane...ba Allah bane a gabanka ba

  • @sadiqsulaiman388
    @sadiqsulaiman388 Рік тому +3

    Wlh sai Allah yakama irin kune munafukan Addini Masu hada fitina makaryaci kawai waye makarin waye Abduljabbar din Ana Zancen Rasulullah

  • @muhammadgonia.2946
    @muhammadgonia.2946 Рік тому +1

    Munafikin Allah da Manzon S.A.W

  • @alhsalisuusman5520
    @alhsalisuusman5520 Рік тому +1

    Kai barota allah ya tsinemaka da kai da makari duka tunda makari yafima annabi S A W

  • @lawaliaboubakar6923
    @lawaliaboubakar6923 Рік тому +1

    Allah ya saka da alkhairi

  • @babangidaustas622
    @babangidaustas622 Рік тому +7

    Ana zancen janibin maaiki..kana zancen janibin makari..Kana da hankali kuwa...kaii

  • @muzammilsadauzarewa1620
    @muzammilsadauzarewa1620 Рік тому +1

    Madatai Allah ya kara warayuwa albarka 🤲

  • @badoul6882
    @badoul6882 Рік тому

    Allah ya saka da alheyri mungodé mallam 🤲🤲🤲

  • @abubakarmamuda7693
    @abubakarmamuda7693 Рік тому

    Allah ya karama lfy Sheikh Mai Barota. Basu da tarbiya

  • @asharamustapha5788
    @asharamustapha5788 Рік тому +6

    Maibarota sarkin shirme yaukuma shehun tijjaniyya Ake zagi to Allah y shryeka

  • @buharihamza5089
    @buharihamza5089 Рік тому +2

    Marassa kunyar banza. A nan kun nuna bacin rai ku saboda an taba shehun ku, amma can ga wani nan ya fadi munana maganganu yace hakaitowa yake aka ce tunda hakaitowa kake ka kawo mana inda ka hakaito hakan kuma ya gagara. Amma saboda baku da kunya baku taba yiwa jabberi raddi ba sai yanzu kuke kare malamin ku.

  • @user-fs1nd9bh9t
    @user-fs1nd9bh9t Рік тому +1

    Subhanallah wlh Bagaskiya kukebiba idan Har gaskiya kukebi makari Baikyautaba inna Fahimta makari kake karewa Ba Annabi ba kana Ruwa wlh dan wahala

  • @jaxakallahkairantomunabara4743

    Bazaasamu wayarba shiibaa soshildi yaiba kuma anaxancen maaikii sallallahu.alaihi wasallam Amen waye maqariii dan rainii kawai

  • @muhammadharunaadamu9992
    @muhammadharunaadamu9992 Рік тому +3

    Bagidaje mutum yace baya sauraron ko na minti 5 ba yayi kwaba anagayamar kazo kana hauka aikowa yasan mallam madatai ya fadi gaskiya

  • @aliabubakar6606
    @aliabubakar6606 Рік тому

    Gaskiya banasan an nabi saboda kazabi makari kabar manzan Allah modae muna tare ba manzan Allah kuda su makari zindikaene

  • @umarlauya1970
    @umarlauya1970 Рік тому +3

    Daman yan bidi'a dillalan sharri ne

  • @babakuraali7208
    @babakuraali7208 Рік тому +1

    Ai shi maqari yafito yanuna cewa ba ayi adalciba a wannan fajirin shiyasa akayi mishi raddi

  • @moussaila3354
    @moussaila3354 Рік тому +3

    ana Manzon Allah kana Magana wani maqari miyasa mekanne 👎👎👎👎👎👎👎👎👎👎👎👎👎👎👎🇱🇾

  • @moussaabdullahi6637
    @moussaabdullahi6637 Рік тому +4

    kakulle kanka cikin daki kanata surutu bakada ladabi

  • @yahuzadanbaba520
    @yahuzadanbaba520 Рік тому +5

    Kowa yasan cewa kunfi girmama su birema inyass da tijjani fiye da Manzon Allah S.A.W

  • @ibrahimidris8533
    @ibrahimidris8533 Рік тому +3

    Kaga wawa zindiqin banza mara hankali!!! Ana maganar darajar Mazon Allah s.a.w, a, kana maganar wani dan son zuciya wai shi maqari. Yanzu kai maqari yafi Manzon Allah s a.w a wajen ka kenan? Shirmamme kawai

  • @umarlauya1970
    @umarlauya1970 Рік тому +1

    Wlhy bakusan gaskiya

  • @ibrahimidrisngr4774
    @ibrahimidrisngr4774 Рік тому +2

    Wannan fadan cikin gidane Muna rokon allah ya kashemana ita tunda wuri

  • @Mrsjmoonhome
    @Mrsjmoonhome Рік тому

    Abu baiyi daɗi ba.

  • @grantgrant1884
    @grantgrant1884 Рік тому

    Sheeehu Na Allah ya jaa zaamanika Da Albarkan Manzon Allah S A W 🤲

  • @imranabello8149
    @imranabello8149 Рік тому +3

    Kaji kazamin banza ww ana batun manzon allah wake ta maqari ww

  • @sabituharunamasoyinannabis7909

    Allah ya dai dai tamanaku

  • @moussaila3354
    @moussaila3354 Рік тому +3

    KAI MAI FATOTA KAJI TSORAN ALLAH CHAEK SAYADI MALAM MADATAI CHINADA GASKIYA

  • @abudulu0103
    @abudulu0103 Рік тому +5

    Kai dan shirimene jahili

  • @salahakabir7540
    @salahakabir7540 Рік тому

    Gaskiya maibarota da kasani da bakaiba saboda jani annabi ake magana

  • @sadihussain5818
    @sadihussain5818 Рік тому

    Lallai toh bakasan menene gaskiya ba,saboda madatai baiyi son Kai ajawabanshiba Kuma ba karya yayi mashiba

  • @umarlauya1970
    @umarlauya1970 Рік тому +3

    Meyasa dacen bakufadi kurensa ba sedaya taba mallam ibrahim maqari ??

  • @moussaila3354
    @moussaila3354 Рік тому +2

    MAI faruta KAJI TSORAN ALLAH MAQARI YAYI KUSkURE DUNIYA TAJI TA GANI👎👎👎

  • @user-gl3zi2yd4i
    @user-gl3zi2yd4i Рік тому

    Ku yan shi,a akwai cika baki ba abinda zaku iya sai cika baki duk haka kuke har ogan naku

  • @malan_abduabubakar-ibrahim7438

    kai sani rijiyar lemo sa'anka ne a ilimi

    • @ibrahimmuhammad1569
      @ibrahimmuhammad1569 Рік тому

      Rijiyar Lemu mai kama da Alhanzir mai PHD na kwafekwafe zaka kwatanta da ma almajiran shehu maibarota?Ai duk Bawahabiyen Izala Boko Haram tosasshiyar qwaqwalwa ne dashi basu fahimtar Qurani da hadithan Annabi domin basa son Annabi.ka dubi fa sadaukarwa kawai da professor maqari ya rubuta akan littafensa akan yabon Annabi wannan Rijiyar Lemu mai kama da Alhanzir ya kasa fahimtar usulubi na tashbihi Baligh da ko Dan secondary level na Arabiyya Yana iya ganowa,wai mai PHD akan Islamiyyat baya iya ganowa.ka dubi Tafsirin daghutu Abubakar Gumi na kwafekwafe da ya Kira "Raddul azhan ila maanil Quran" mai cike da kurakuran Nahwu da Balagha da ya bata maanar ayoyin Qurani.Ni Kaina Dan qaramin almajirin su professor Ibrahim maqari na tsinto kurakuran Nahwu da Balagha fiye da 10,000, ballantana rubutun jahili Rijiyar Lemu.
      Ai ni koda nayi karatun zaure ga shehunanmu a Kano da Kuma Bayero university Kano a fanning shariar musulunci da common Law Rijiyar Lemu ko Higher Islam bai kammala ba ballantana zuwansa university ta takkwalai wahhabiyawan Izala Boko Haram,da na darkakeshi wajan conferences,har ka hadashi da professor maqari da yayi karatu a Jamiatul Azhar cibiyar Elmin musulunci ta duk duniya.ka turo Rijiyar Lemu in chasashi ka gani.wawan jahilin Bawahabiyen Izala Boko Haram!!

  • @najarztawtot715
    @najarztawtot715 Рік тому

    Macha Allah habibi'na muna godiya

  • @salihuabdul-nasir1571
    @salihuabdul-nasir1571 Рік тому

    Ikon Allah! Allah yana ta gwara kanku. Munga gwaren wahabiyawa, mun ga na salafawa, munga na yan izala, mun ga na yan maja. Yau Kuma ga Shi muna ganin na tijjanawa faira. Toh muna ji muna gani kuma muna saurare.

  • @ibrahimabdullahi4320
    @ibrahimabdullahi4320 Рік тому +3

    To inda gaskene abinda ka fada me yasa maqarin yafito yabada haquri wawa kawai

  • @ibrahimabdullahi4320
    @ibrahimabdullahi4320 Рік тому +3

    Infa kanaso ariqa sauraronka kacanzama kanka suna katashi daga sunan nan mai barota saboda dukkaji anace ma mutum mai barota to hatta hankalima ana nufin baidashi jahilin banza dama dakai da abul fathi dashi maqarin shikanshi aiba annabin bane a gabanku.

  • @ummaruyushau9729
    @ummaruyushau9729 Рік тому +3

    Amma kada mutumci mai barota. Yanzu sheik Abubakar Madatai ne zaka kira Abubakar sak.
    Karya kake yanzu prof kake karewa ko Manzon Allah. Shin yayi daidai koko? Kayi bayani akan haka.

  • @issoufoumahamadou868
    @issoufoumahamadou868 Рік тому +3

    Wawan banza jahilin banza daga fadan gaskiya saï kafito kana wawanci

  • @zabeirouzakari7810
    @zabeirouzakari7810 Рік тому +2

    Lalai yau ka barota ba manzon allah bane agabanka allah yashir yeku Yan dariqa hhhhhhh

  • @zabeirouissaagadez1010
    @zabeirouissaagadez1010 Рік тому +2

    Mai parota yau kouma a fito hauca
    Vi dai walahi vatapa gani wawa kamar
    Maiparota va karatou c jahilin tu mai kai
    Abin da ka iya Vocantu da iya chege

  • @yahayasaeedkt731
    @yahayasaeedkt731 Рік тому

    Dakyau Allah ya Qara Himma Maulana

  • @aliyuaminu308
    @aliyuaminu308 Рік тому

    MASU NASABTA KANSU DA DARIQAR TIJJANIYA ACIKIN MALAMAI SUN ZAMA MATSORATA! FROP MAQARI KA FITO KA FADI GASKIYA KAWAI.AMMA WALLAHI DUK KUNA SANE MALAM ABDULJABBAR BAI ZAGI ANNABI(S.A.W) KAI KUMA MADATAI INSHAALLAHU HASSADA ZATA KASHE KA! SHEGE LA'ANAN NE! YAN TIJJANIYA WALLAHI KUNJI KUNYA AKAN DUNIYA KUNA TSORON YAN IZALA.

  • @moussamassala5245
    @moussamassala5245 Рік тому

    allah yassakawa mai ɓarota da alkairi

  • @umarlauya1970
    @umarlauya1970 Рік тому +1

    Dan yatana maqari ne wlhy kuma ai gaskiya yafafa wlhy

  • @umaruwaisu8592
    @umaruwaisu8592 Рік тому +3

    Kamm yo kaii kana. Ganin maqari ya kamo ko qurar madattaine KAJI JAHILCHI

    • @ahmedebrahim9787
      @ahmedebrahim9787 Рік тому

      Wallahi dakai da madatai dukkanku munafukai mahasada wawaye jahilai Makiya Annabi Saw qarshen munafuki jinkunya

  • @mustaphayusuf5690
    @mustaphayusuf5690 Рік тому

    gaskiyane basa ashibane ammakuma shi maqari ba Mlm siyasabane

  • @buhariadam4035
    @buhariadam4035 Рік тому +1

    Billahil Azim bansan jaki bane madatai sai yanzu

  • @salehmuhammed4976
    @salehmuhammed4976 Рік тому +1

    Karyakake mahaukachi banza mushrikin wofi waikai meyasa baka da hankaline ?

  • @chaibouhabou5763
    @chaibouhabou5763 Рік тому +2

    شكرا لكم ❤❤❤❤

  • @zabeirouissaagadez1010
    @zabeirouissaagadez1010 Рік тому +1

    Kai maiparota da kai da abdoul mahaucatu hacouna da baqin magana da tuewa agirmama na gaba dan kana dan isca

  • @aliyuaminu308
    @aliyuaminu308 Рік тому

    WALLAHI ABUBAKAR MADATAI MUNAFUQEE NE

  • @umarlauya1970
    @umarlauya1970 Рік тому +3

    Saboda yataba maqri ko

  • @Nashman901tv
    @Nashman901tv Рік тому +3

    Shi madatai babam munafukine ba kishin Annabi S. A. W YA KEYI BA. mai yasa bai Kai da Yaya haifan Hari ba?

    • @ibrahimidris8533
      @ibrahimidris8533 Рік тому +1

      Kaji tsoron Allah, maqari yafi maka Manzon Allah kenan

  • @dayyabumar
    @dayyabumar Рік тому +2

    mu dai muna tare da madatai.

  • @ousmanerabiou7699
    @ousmanerabiou7699 Рік тому

    Mahaukacinekai ama komibarotabitabaganindakikibakamarka wada yatsaya akangaskiya shine zakayiwa raddi narishin hankali abandubawa misali kaiyanzukanabayan maqari akan maganar dayayi allah ya shir yeka kagane gaskiya

  • @yusufbubah1760
    @yusufbubah1760 Рік тому

    Wallahi An Zalunci Abduljabbar Kuma sai Allah Ya sakamai

  • @jifsoneasywelder7540
    @jifsoneasywelder7540 Рік тому +3

    Kuma Raddinka Waye Zai Damu Dashi? Duk Wani Me Hankali Wllh Yasan Kai Me Barota Bakada Cikakken Hankali, Toh Waye Zai Saurareka Jaki Kawai.

  • @sounnahtvniger9650
    @sounnahtvniger9650 Рік тому

    Banza kace

  • @umaimahabibu7254
    @umaimahabibu7254 Рік тому +1

    Hadda su kaza da cin danko?Shima wannan Mai barota mlm ne?

    • @umaimahabibu7254
      @umaimahabibu7254 Рік тому

      @@ibrahimzaria2576 nagode da zagi amma hakika mlm na arziki ba zaa kirashi Mai barota zagin da kayi min Kuma ya rage naka

  • @usmanalhajithegreat8775
    @usmanalhajithegreat8775 Рік тому

    Kai dai yi raddin ka Amman KANO ba sa'ar kaduna ba che

  • @abbakaryahaya1541
    @abbakaryahaya1541 Рік тому +2

    Allah ya kara lfy sheik mai barota

  • @mudassiribrahim5416
    @mudassiribrahim5416 Рік тому +1

    Hhhh...madatai ya fusata. Amma akwai gidadancin da yafi kake bin Nyass Dan kauyen Senegal...

  • @abucarmaradi8215
    @abucarmaradi8215 Рік тому +1

    Allah yasaka da alkhairi agayamasa shima domin bashida ladabi

  • @bashirabdullahi2086
    @bashirabdullahi2086 Рік тому +2

    Hmmmm jahilin prof maqari kenan, yau kuma? 😜😜😜

  • @saniadamu7947
    @saniadamu7947 Рік тому

    Sakarai bayan kasha Kashi ga baffa Kuma ga Yan uwanka kakoma ?

  • @ahmedebrahim9787
    @ahmedebrahim9787 Рік тому

    Malam madatai munafukine kawai mahasada wallahi qara shenku bazaiyi kewba kuma kasani kune zindiqai wawaye jahilai maqiya Annabi Saw wallahi kumaqiya Allah ne da Annabi Saw kawai

  • @aminusirleh2321
    @aminusirleh2321 Рік тому

    Kanku ake chii amma dai maganar sa tana kan hanya

  • @lantanaali5545
    @lantanaali5545 Рік тому

    A ah maqari beyi ko kusa da madatay ba ,'kay bari ahir dinku كيف تقاس من أسيء إلي الرسول الكريم عليه الصلاة والسلام سنوات عديدة و ماعندي أي علم ولا خبر حتي أدوات عنه،

    • @yusufbubah1760
      @yusufbubah1760 Рік тому

      تصرخ في فمك من هو ماداتاي ؟؟

  • @rasheedatabubakarmusa2399
    @rasheedatabubakarmusa2399 Рік тому +4

    Tunda comments da akema yakamata kasan cewa Kai dabbane Wawa jaki ana batun manzon Allah kana sa wani maqari mal abubakar yafishi gaskiya maqari munafiki ne

    • @dayeebsuleman5543
      @dayeebsuleman5543 Рік тому +1

      To kai Wawa mahaukacin banza Dan iska Duniya da lahira tsinanne Allah ya qara tona Asirin Abubakar madatai ASIRI EHEEE Kuma mu tijjanawa Mun Baku Shi tunda ya shiga cikin munafukai yan Boko haram SHEGU YAN CI DA addini

    • @ibrahimidris8533
      @ibrahimidris8533 Рік тому +1

      @@dayeebsuleman5543 sake shehu kama ubangijin shehu, zindiqin banza me bautan shehunnai

  • @mohammedabubakar2180
    @mohammedabubakar2180 Рік тому

    A gaskiya kayi kokari mallam haka nakeson mutum.

  • @shahuabdullahi1196
    @shahuabdullahi1196 Рік тому +1

    Kai jahiline tunda kace anyiwa makari martani Amma ya dameka amma na MANZON ALLAH SALLALHU ALAIHI WASALLAM bai damekaba wallahi mai barota Kai jahiline cikekke

  • @bellonamachour7726
    @bellonamachour7726 Рік тому +2

    WLH madatai yabamu mamaki haba Dan Allah

    • @ibrahimidris8533
      @ibrahimidris8533 Рік тому +2

      Daman ai ku son qarya kuke wa Manzon Allah. Indai buqatar malaman ku ze biya to ba ku damu da darajar Mazon Allah ba

  • @coucoustats8215
    @coucoustats8215 Рік тому

    🤣🤣🤣 Kai Tijjaniya.

  • @Nashman901tv
    @Nashman901tv Рік тому +2

    Masha Allah, Jazakllahu khairan

  • @ibrahimalkali599
    @ibrahimalkali599 Рік тому +2

    Masha Allah malam mai barota kaburgini

  • @ummaruyushau9729
    @ummaruyushau9729 Рік тому +1

    To wai kiraki kake yi koko. Wawa......

  • @hachirouyaou
    @hachirouyaou Рік тому +3

    Wawa jahili

  • @moussaila3354
    @moussaila3354 Рік тому

    ALLAH YA SAKAMA CHAEK CHAEK MAULANA MADATAI 🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🇱🇾

  • @umaruwaisu8592
    @umaruwaisu8592 Рік тому

    Kai barema uwa kaji

  • @osmanmuhammadjetabul7867
    @osmanmuhammadjetabul7867 Рік тому +1

    Gaskiya madatay kayi kuskure Domin mu tijjanawa ba'a sanmu da irin wannan randinba da yaka mata kaje kasameshi ba kafuto media ba wannan dabi'a ce ta yan izala

  • @bawaaliyu9821
    @bawaaliyu9821 Рік тому +2

    Kai katonwawane saiyabar darajar annabi Yakama kakare waniko yabar janibin annabi Yakama janibin Ibrahim makare maibaroto mugun wawakake Kai bakasan Allahba aigaskiya batabuya ko anso aboyeta bazai tataunawa da wawaba shiyasa akache ku yantujjaniya kunfi girmama shedannun shehunnanku irinsu makare bisagirmama annabi kaikuma maibarota duniya kallon mahaukachi takema ballekachema mutanewai zakamaida raddi to inaraddin yake wayannan mutanenfa gidadawane madatai Allah yasaka maka da alhairi amin kadaka Kula wannan wawan Allah yadebema girman magari tunda baisan darajar ma,aikiba

    • @ibrahimmuhammad1569
      @ibrahimmuhammad1569 Рік тому

      To Kai Bawahabiyen Izala Boko Haram bisa aqidar wahhabiyancin Izala Boko Haram tasu mahaukaci Boka Dan Dan luwadi Dan taimiyya da yace shedan yana shiga kamarsa a ganshi cikin giragizai shina yawo zai Kira wani Wawa?Ashe aqidarku ta Yan luwadi da ke haifarda ciwon tabin hankali bata fi wauta Muni ba?masana falsafar qwalqwalwa,wato medical psychologists,sun gano cewa luwadi Yana haifarda ciwon tabin hankali.kuma kasan daghutu Abubakar Gumi ya dauko aqidar wahhabiyancin Izala Boko Haram ta Yan luwadi daga Azzaluman sarakunan wahabiyawan Izala Boko Haram na saudiyya Yan luwadi ya fesawa sardauna suka hadu suka assasa kaduna mafia ta Yan luwadi da Shan jini da ta jawo koma baya a Arewacin Nigeria domin miyagun tatattun Yan iska Yan luwadi Yan kaduna mafia ta Yan luwadi da Shan jini duk jigajigan Izala Boko Haram ne da suka tare kaduna suka zama fixers ba wani Dan Arewa komai hazaqarsa da zai hau wani muhimmin matsayi face yabi ta hannunsu sunyi luwadi dashi.
      Ai sanadiyyar qiyaiya da ku wahhabiyawan Izala Boko Haram kuke tsarguwar shehunanmu shine dan basu yarda da wannan aqida taku ta Yan luwadi ba domin tana hana tsarkin zuciya a Sami kusanci ga Allah kamar yadda yazo a hadithi Qudusi da Bukhari ya ruwaito daga Abu huraira,Kuma sharadi ne a dariqar tijjaniyya mutum shi aikata duk abinda shari'a (Qurani da hadithan Annabi)ta wajabta Kuma a Hanu daga duk abinda shari'a ta hana kamar Zina da luwadi da Shan giya. A lokacin sardauna daghutu Abubakar Gumi ya Ingiza sardauna yasa ana chafke shehunanmu ana garqamewa kurkuku ana shiga gidajensu ana chafko yayansu mata balighai ana tsala musu buloli ala tilas sai sunyi rawar karuwai ta salama kamar yadda ya faru ga wani shehi a kaura Namoda ta jihar zamfara da yayi sanadiyyar wufatinsa saboda baqin ciki, Wanda wannan zalunci bai ba sardauna bashi ba dan baa wuce sati daya ba Nyamurai suka bi ta hannun Hadimin sardauna Nyamuri maisuna Nzegu kafiri da yake luwadi dashi sukayi wa sardauna kisan qasqanci.Ana yiwa shehunanmu wannan cin zarafi ne dan a kawardasu daga tarbiyya ta gari ta sufanci da suka Samu daga koyarwar dariqar tijjaniyya.
      Cewarka Muna girmama shehunanmu fiye da Annabi,Kai kasan qarya ne.Ai girmamawa da muke yiwa shehunanmu dan suna son Annabi ne suna girmamashi,maana albarka Annabi suke ci.Abinda malam maibarota yake cewa shi madatai Kano ya kaucewa irin ladabi ga na gaba da aka San sufaye, musamman mu Yan dariqar shehu tijjani dashi.Rashin Ladabi da cin mutuncin na gaba ga wahhabiyawan Izala Boko Haram aka sanshi,domin shehun Izala Boko Haram Dan taimiyya shi yazo da aqidar rashin qirmama Annabi,dan haka suko magoya bayansa har kiransa suke da mahaukaci domin babu albarkar Annabi tareda shi;suko shehunanmu albarkar Annabi take sa Muna girmamasu dan sun San girman Annabi.ka fahimta?

    • @yahuzadanbaba520
      @yahuzadanbaba520 Рік тому

      Masha Allah. Ɗan Uwa Allah Saka maka da alkhairi 🤲 ka faɗi gaskiya Wallahi

    • @iddrisusaani9651
      @iddrisusaani9651 Рік тому

      JAAHILI KAWAE 😡

    • @ibrahimmuhammad1569
      @ibrahimmuhammad1569 Рік тому

      @@iddrisusaani9651 Ai mugunyar aqidarku ta wahhabiyancin Izala Boko Haram farfado da jahiliyyar Larabawa ne ta kashekashen juna.Dama Annabi ya fada Kuma ta tabbata cewa daga mabiyan aqida Wanda yayiwa Annabi rashin mutunci fitna ta kafirta musulmi da zubarda jininsu zata fito Kuma ga kansu zata qare,Kuma wannan aqidar ce daghutu Abubakar Gumi ya kwaso ya shigo muku da ita Nigeria har ta haifarda fitnar maitatsine da tayi sanadiyyar laqume dubban rayuka , Sannan aka Sami Yan Izala Boko Haram tun farkon kafa Izala Boko Haram Kuna Kai hari masallatai Kuna yanka limamai ku Dora wahhabiyawan Izala Boko Haram ,saida Gwamnati lokacin mulkin soja na Buhari ta dauki mataki kuka dawo kuka kafa naku malasallatai na propaganda ta Kiranmu mu Yan dariqa mushrikai,su Kuma wayanda basu dariqa Yan gargajiya kamar yadda daghutu Abubakar Gumi da su sidi Attahiru sokoto kafin shi tuba da ya gano qirqiren qarya ne kuke akan dariqa da su samaila Idris Jos da Dan Gungu suke ta fada.Daga nan aka qyanqyashe su jaafar Adam Kano da Albanin zaria da mayaqan Boko Haram su muhammadu Yusuf da shekau sukace su suka koyardasu kisan jamaa a kwashe matansu da yayansu zuwa jeji ana barbara a matsayin kuyangu na qarya exactly kamar yadda ISIS da Alqaeda suke tafkawa a gabas ta tsakiyya.Ga Dan gidan daghutu Abubakar Gumi nan Dr Ahmed Gumi nan ya hada gwuiwar mayaqan Boko Haram da miyagun fulani suna tafka taasa ta fitar hankali a jihohin Kaduna da zamfara da sokoto da katsina da Niger da kebbi.
      Dan haka Muna Kira ga gwamnati da ta chafke duk wani mai waazin Izala-ba waazi bane propaganda ce ta qiyaiya dan zubarda jinin musulmi-a gurfanardasu a gaban kotu bisa tanadin dokar Taadanci (Terrorism Act)ayi musu hukuncin kisa a kwace massallatansu da littafan shehunan wahhabiyawan Izala Boko Haram nasu Dan taimiyya da Dan Abdulwahhab da almajiransu a haramta yada aqidar Izala a kowace kafar watsa Labarai da duk guraren tarukan jamaa.wannan ne kawai zai Yi maganin Taadanci a Nigeria.

  • @salehmuhammed4976
    @salehmuhammed4976 Рік тому +1

    Kai ka Isa kahada madatai da wannan bakin kafiri Dan shia dama kaima Dan shine Koda ganin shigarka to kozaka mutu sau dubu kadawo sau dubu Dari makari arnene bakin Dan shia

  • @yusufjafar6987
    @yusufjafar6987 Рік тому

    🙄🙄🙄😡😡👎👎👎👎

  • @nuhuabdulahi729
    @nuhuabdulahi729 Рік тому

    Masha allah ya sayyadi

  • @mahammadzakiru8165
    @mahammadzakiru8165 Рік тому +1

    Sheikana zulburhani jazakumullahu

  • @usmanmunir2554
    @usmanmunir2554 Рік тому +1

    Baffa Hotoro yayi maganinka Dan tashan baza

  • @salisuaminu5223
    @salisuaminu5223 Рік тому +1

    Maibarota Kai kanada ladabi ne?.

  • @mahammeduadammainamahammed5129

    Nifa wlh ina zargin wannan madatan Dan izala da rigar darika

    • @dayyabumar
      @dayyabumar Рік тому +2

      Haka ne, Shima Maqarin Dan Shi'a ne da rigar tijjaniya.

    • @ibrahimidris8533
      @ibrahimidris8533 Рік тому +1

      Ai daman su 'yan Izala su aka sani da kare darajar Mazon Allah s.a.w. ku kuma ku ci gaba da kare malaman ku

  • @Nashman901tv
    @Nashman901tv Рік тому +1

    Hasada zai kashe madatai

  • @moussaila3354
    @moussaila3354 Рік тому +2

    KU DAMA HAKA KUKE BAKASAN GASKIYA MAQARI YAYI KUSkURE 👎👎👎

  • @user-yf3fv7xc9w
    @user-yf3fv7xc9w Рік тому +1

    jazaka Allah khair BRO he is jealous of prof