Masha Allah a gaskiyar magana masu wasan kwaikwayo na hausa basu tabayin film dinda yasa naji ina kaunar kallon shirye shiryensu ba irin wannan film din. Dr Haleema Allah ya sakada alkhairi.
Ma Shaa Allaah jazakumullahu khairan. Gani ga wane ya'ishi wane ishara. Agaskiya wannan Film yakoyar da dasussa masu yawa ga Al'umma, Dafatan Allaah yashiryi masu irin wannan mugun hali da rashin tsohon Allaah.
Masha wan nasihar ta wa'a xantar sosi, daga Mazan har matan, Allah yasa tazama darasi agaremu muda muka kallah muka saurara, dama Wanda zasu kalla nan gaba Amin.
Wow so beautiful movie wlh,,,,, gaskiya inadatsokaci akanwan movie dinfatsokacina,ananshine gashitaji,amanarmijintagashi batagayamaiba ok now tayazaiyafemata. but so nice the movie make since
Pride...ego usually ruins relationships. We should learn to be humble and forgiving at all times. Practically speaking, it will be challenging but we can achieve it if we try.
if Hausa movies will always be educative like this,no one will ever criticize their films and the moral behavioral conduct of our societies will definitely improve.
Masha Allah film ya fadakar amma saidai matar aure ta aikata zina kuma Ace tacigaba DA zama ai wannan dauda CE sosai kuwa ddn Allah a gyara a musulunce jifa ya kamace ta Allah yasa mudace, Ameen
Idan taje taka kanta ko shi wanda suka aikata hakan yaje yafada kuma itama da amsa hakan,amma idan ba wanda yafa tsakaninsu kuma bawani da yakawo wani sheda akan haka,atakaicedai daga ita sai wanda suka aikata hakan sai Allah,to Allah yana ganinsu kuma yafisu kusa da zuciyoyinsu sannan yafisu sanin nadamar da sukayi koma basuyiba,wannan tsakaninsu da Allahne kuma Allah zai iya karbar tubansu amma bisa cika sharuddan tuba,Amma idan suka aikata kuma suka fiti tofi suka fada to wajibine a yanke musu hukuncin akan abinda suka aikata.
Subhanallah Allah ka katsaremu da sharrin shaidan sharri duk wata hallita gaskiya wannan darasi ne ga masu irin wannan dabi'un ya Allah ka'axurtamu da kyayawar zuciya mai sarrafa jiki zuwa ga aikata ayyukan alkairi
We are watching you from the Ivory Coast. Now, we will comment when we are done watching. I've been watching this movie since yesterday but I haven't finished it yet because of our work situation.
He was right, da yace "laifin sa ne addini yace a auri mace mai ilimin addini da kamun kai" da ace tana tsoron Allah ko wanne hali zata shiga ba zata aikata zina ba. Ba wani uzuri da zaisa ka sabawa ubangijin ka ka hainci auren ka se dai rashin tsoron Allah. Idan kuma ance baya kusan tar ta ne ya jawo, to a fadimin ya zawarawa suke yi. Allah ya nuna mana gaskiya ya bamu ikon kiyaye wa
Masha ALLAH wannan film din yana da kayartarwa sossai . masaman dangance da ababen dake forowa tsakanin ma'aurata da kuma wa dansu munanan dabi'u dake farowa a ma'aikatu daban daban .
Ali nuhu il est bien, est bien-sûr, sûr les jarumai na film haoussa île riche vraiment est bon aussi mn Jarumi avec sont l'endroit Adam a zango je les vais!!
Wannan film din yanzu shekara hudu kenan lokacin da Naga film din nan bani da Android kai lokacin ma ina jss3 ne Amma yau nayi comment godiya ta musamman 12-10-2023 🎉🎉🎉
Aslm 1 gaskiya akwai gyara a wannan film din Dr Halima,kamar wajen da kuke nunan cewa gyalen da Dr Halima tasaka bai kamata kununashi akan shine hijjabi ba sabida Allah yana fada acikin Al'qur'ani cewa:mace ta saka hijjabi,abinda ake kira hijjabi shine duk wani abu da zai bayyan surar jikinta hatta iska idan ta kada kada ya zama ya dame jikin mutum da har zai bayyan wani abu na sha'awa ajikin mace,shi ake kira hijjabi,misali:-Atsakaninmu da mahaliccinmu akwai hijjabi,to muna ganin Allah da idon?bama ganinshi to shi ake kira hijjabi, 2 idan matar aure ta aikata wani abu na alfashi kamar zina kamar wadanda sukaji cewa dama ba hailinsu bane aikata hakan,kuma tsakaninsu da Allah abin yana damunsu to bai kamata ta furtashi ga waniba,tsakaninta da mahaliccine sai kuma wanda suka aikata hakan dashi,sabida abinda zai biyo bayan furtashi zai iya kawo wani mummunan sakamako,kamar yadda kuka nuna a mafarkinta da tayi,sannan kamar mahaifinta shima haka zata iya kasancewa dashi sabida bugun zuciya,Allah ya kiyayemu da aikata mummunan aiki irin wannan ya kikayemana zuri'a baki daya. Sannan mu'amala da aboki ko kawa to ayi kokari ayi da nakirki wanda zai fada mishi gaskiya ba irin kawar da matarshi takeba,kamar yadda abokinshi yake bashi shawara wannan aboki yayi haka itace abota abada shawar da zata bayar da mafita,sannan wadanda akebawa shawara yakeyin tunani akan abida aboki ko kawa take ko yake fada kafin a aikata kuma arage girman kai. Allah ya taimaka.
hmmm must of them maza kaha kuke bakwa kulawa da matanku komin in sunyi domin ku kunshi kitso da wanka da sauransu namiji.bazai kallaba bare yace sunyi kau
Dama maza da matan an kauce hanyar allah da manzon sa shiyasa ake samun matsala haka kuma su matan shigar da suke ta sabawa adinni amma wai a yanzun idan mace bata irin wanan shigar sunan ta sorry bakauya ce bata waye ba to menen anfanin wayewar da zata kai mace wuta kamar yanda manzon allah s a w yace kasiyatun ariyatu gasu a cikin tufafi suke amma tsirara suke da kungansu ku tsine musu yan wuta ne haka manzon allah s a w yace to kuwa a wanan zamani mafi yawan mata haka suke ba suturar kirki shiyasa zinace zinace sukayi yawa baga yan mata baga matan aure ba allah ya shiryar damu
Masha Allah a gaskiyar magana masu wasan kwaikwayo na hausa basu tabayin film dinda yasa naji ina kaunar kallon shirye shiryensu ba irin wannan film din. Dr Haleema Allah ya sakada alkhairi.
علي نوح مشاءالله عليك
Ma Shaa Allaah jazakumullahu khairan. Gani ga wane ya'ishi wane ishara. Agaskiya wannan Film yakoyar da dasussa masu yawa ga Al'umma, Dafatan Allaah yashiryi masu irin wannan mugun hali da rashin tsohon Allaah.
Masha wan nasihar ta wa'a xantar sosi, daga Mazan har matan, Allah yasa tazama darasi agaremu muda muka kallah muka saurara, dama Wanda zasu kalla nan gaba Amin.
Yahaya Asrock
Wannan film yasani kuka Allah kashiga sakanin mu da shaidanu
Wow so beautiful movie wlh,,,,, gaskiya inadatsokaci akanwan movie dinfatsokacina,ananshine gashitaji,amanarmijintagashi batagayamaiba ok now tayazaiyafemata. but so nice the movie make since
Kudos to the Team of these film.......... More strength to your elbows
Allahu akbar gaskiya labarin yana fadakarwa sosai.Allah ya bamu ikon gyara ayyukanmu.
Aamiin
ameen..ua-cam.com/video/b4NAD9K_BZc/v-deo.html
ABUBAKAR MARYAM
One of the best hausa movies i’ve watched. So much lesson.
Really, over all the Hausa movies that I've watched, this is the most interested one. Allah ya taimaka yaya Ali.
1:12 😂
Pride...ego usually ruins relationships. We should learn to be humble and forgiving at all times. Practically speaking, it will be challenging but we can achieve it if we try.
Maa sha Allah
Clementine
Seth De Graft Yes Seth.
yeah ua-cam.com/video/cHarZya57Rk/v-deo.html
Clementine
if Hausa movies will always be educative like this,no one will ever criticize their films and the moral behavioral conduct of our societies will definitely improve.
Good
Gaskiya wanan labarin yayi Allah yakara shiryar damu Allah yasa yaanfani masu tunanin aikata irin wanan alfashar
tininbu 24
One of the best Hausa Movie ever. Very educative.... Maa Sha Allah 😍
bonjour ok Merci
Masha Allah film ya fadakar amma saidai matar aure ta aikata zina kuma Ace tacigaba DA zama ai wannan dauda CE sosai kuwa ddn Allah a gyara a musulunce jifa ya kamace ta Allah yasa mudace, Ameen
Idan taje taka kanta ko shi wanda suka aikata hakan yaje yafada kuma itama da amsa hakan,amma idan ba wanda yafa tsakaninsu kuma bawani da yakawo wani sheda akan haka,atakaicedai daga ita sai wanda suka aikata hakan sai Allah,to Allah yana ganinsu kuma yafisu kusa da zuciyoyinsu sannan yafisu sanin nadamar da sukayi koma basuyiba,wannan tsakaninsu da Allahne kuma Allah zai iya karbar tubansu amma bisa cika sharuddan tuba,Amma idan suka aikata kuma suka fiti tofi suka fada to wajibine a yanke musu hukuncin akan abinda suka aikata.
@@muhammadhmisbahu11
Masha Allah nagode DA tunatarwa
Allah yakara ilimi Mai amfani
Allah yakiyaye
Film dinban yamatukar haduwa allah yasa muyi amfani da abinda yake koyarwa
Film dinnan yayimin sosai yayi ma,ana banagajiya da ganinsa bcos nadade banga film mema,anaba irin wnn Allah yaqara fasaha
Subhanallah Allah ka katsaremu da sharrin shaidan sharri duk wata hallita gaskiya wannan darasi ne ga masu irin wannan dabi'un ya Allah ka'axurtamu da kyayawar zuciya mai sarrafa jiki zuwa ga aikata ayyukan alkairi
سلمان السلمان js
Salm
This story is very interesting may Allah bless you guys. This is a lesson for every woman watching from new York city.
Gaskiya film din nan yayi wllh adade bankalli film me ma'anar wannan ba
hakane ua-cam.com/video/b4NAD9K_BZc/v-deo.html
Agaskiya wannan fimdin akwai darasi acikinsa gaskiya masha Allah.daracter Allah yakara daukaka
Wannan film ya fadakardamu sosai, allah ya sa mû mata mû gane
We are watching you from the Ivory Coast. Now, we will comment when we are done watching.
I've been watching this movie since yesterday but I haven't finished it yet because of our work situation.
Wow masha allah gaskiya film yayi kyau wllh allah yakara basira
Film yayi sosai Allah ya kara basira
Masha Allah firm yayi kyau ga kuma fadakarwa
Wlh this is the best hausa film ever😍
Wow We have the same name
Good nice movies
Zubaida Mohammed
Masha Allah gaskiya film yayi kyau Allah yakara basira
Kadijah Zango ysyr
This film is verry educative wallah👌
Hausa Tube
Nima haka. Nake fama
Allah ya karemu daga sharrin shedan
Wlh film yayi, Alla yakara basira.
He was right, da yace "laifin sa ne addini yace a auri mace mai ilimin addini da kamun kai" da ace tana tsoron Allah ko wanne hali zata shiga ba zata aikata zina ba. Ba wani uzuri da zaisa ka sabawa ubangijin ka ka hainci auren ka se dai rashin tsoron Allah. Idan kuma ance baya kusan tar ta ne ya jawo, to a fadimin ya zawarawa suke yi. Allah ya nuna mana gaskiya ya bamu ikon kiyaye wa
Alhammdullilah labari yaye kyau Allah yasamuda ce
Very good lessons.
Abubakar Ahmed
Indeed the film is very interesting. Long live Kannywood
Very nice movie but one is that as a marriage woman you have to respect your marriage
Gaskiya babale hayatu aboki ne na gari ❤❤❤❤
Masha ALLAH wannan film din yana da kayartarwa sossai . masaman dangance da ababen dake forowa tsakanin ma'aurata da kuma wa dansu munanan dabi'u dake farowa a ma'aikatu daban daban .
Wannan Film yayi kyau✌💪
Hmmm ya kamata masu tsara shirin film din Hausa sudunga la'akari da Al'adu irin na hausawa domin wannan ba dabi'a ce irin tamuba
Allah ya kyauta
Ai tsakanin ta d mahallicin ta ne.bai kamata ta gayawa kawa ba.bai kamata ta gayawa mijin ta ba
Wannan gaskiya ne
Ali nunu is best at this aspect. Exhibition of PRIDE and EGO .
Ali nuhu il est bien, est bien-sûr, sûr les jarumai na film haoussa île riche vraiment est bon aussi mn
Jarumi avec sont l'endroit Adam a zango je les vais!!
I really enjoy this movie.... Keep it up @ Mai kwai
Nice concept but dan Allah a gyara mai aikinnan da ta durkusa sabon Allah ne babba
Thank you
Masha Allahu this is what we want to see not those silly love story.
Ibrahim Abubakar chawa
Gaskiya Labarin ya bada ma'ana kuma ya fadakar,
Amma da kunnunama Al'umma matsayinta a muslince
hakane ua-cam.com/video/b4NAD9K_BZc/v-deo.html
This's great movie masha allah
Wannan film din yanzu shekara hudu kenan lokacin da Naga film din nan bani da Android kai lokacin ma ina jss3 ne Amma yau nayi comment godiya ta musamman 12-10-2023 🎉🎉🎉
gaskeya wanann film yayi kuyw susai babu hayaniya
Masha Allah
Aslm
1 gaskiya akwai gyara a wannan film din Dr Halima,kamar wajen da kuke nunan cewa gyalen da Dr Halima tasaka bai kamata kununashi akan shine hijjabi ba sabida Allah yana fada acikin Al'qur'ani cewa:mace ta saka hijjabi,abinda ake kira hijjabi shine duk wani abu da zai bayyan surar jikinta hatta iska idan ta kada kada ya zama ya dame jikin mutum da har zai bayyan wani abu na sha'awa ajikin mace,shi ake kira hijjabi,misali:-Atsakaninmu da mahaliccinmu akwai hijjabi,to muna ganin Allah da idon?bama ganinshi to shi ake kira hijjabi,
2 idan matar aure ta aikata wani abu na alfashi kamar zina kamar wadanda sukaji cewa dama ba hailinsu bane aikata hakan,kuma tsakaninsu da Allah abin yana damunsu to bai kamata ta furtashi ga waniba,tsakaninta da mahaliccine sai kuma wanda suka aikata hakan dashi,sabida abinda zai biyo bayan furtashi zai iya kawo wani mummunan sakamako,kamar yadda kuka nuna a mafarkinta da tayi,sannan kamar mahaifinta shima haka zata iya kasancewa dashi sabida bugun zuciya,Allah ya kiyayemu da aikata mummunan aiki irin wannan ya kikayemana zuri'a baki daya.
Sannan mu'amala da aboki ko kawa to ayi kokari ayi da nakirki wanda zai fada mishi gaskiya ba irin kawar da matarshi takeba,kamar yadda abokinshi yake bashi shawara wannan aboki yayi haka itace abota abada shawar da zata bayar da mafita,sannan wadanda akebawa shawara yakeyin tunani akan abida aboki ko kawa take ko yake fada kafin a aikata kuma arage girman kai. Allah ya taimaka.
Muhammadh Misbahu alhamdulilah Nima naqaru
Ky gaskiya misbahu🤙Allah yakara qarin ilimi mai amfani,km wlh gaskiyane mgnarka km hk akeson mutum yayi aiki da iliminsa,,muna gdy
gsky ne
Ameen
Amma yayi dadi wallahi
Gaskiyane
ALLAH YASAKA MUKU DA ALKAIRI
Allah yakiyaye gaba
Souleymane slm
gaskiya ne haka yayi kyau
SHIN MATAN AURE A FILM HAUSA BAA SWA LULLUBI NE IDAN ZAASU PITAA
Yayi kyau sosai Allah Kara bassira
Amin qu'Allah que Dieux ns aides et bonnes chances et bénisse sûr tous
Very educative
We learn lesson from this film😢😢
Walahi akoi irin mazanga Nima inna Fama da irinshi
Macha allah
AbdoulalleLove💓💌
Mashaa Allah barakallahu feekum
hmmm must of them maza kaha kuke bakwa kulawa da matanku komin in sunyi domin ku kunshi kitso da wanka da sauransu namiji.bazai kallaba bare yace sunyi kau
dama ba duka kace ba ko
Wannan wace irin kawa ce
Muguwar kawa mai mugun manufa
Very nice 👌
Dr halima film yayi
Driving
Very interested movie and full of lesson
Dr Halima
I love ❤️
Jamilu
Good 👍
Gaskiya kam aykin yayi wly wa'azi ga mata ma aikata
Dubun gaisuwa wa fattan alkhairi wa dukkan al'umma
Wllh ban sani ba ku a can Nigeria amma mu irin wannan matsala tayi yawa a gare mu
Masha Allahu🙏🙏
Gaskiya wannan wa'azi ga ma'aurata yanada kyau Maigida yarika Yaba matarsa ko dan gidanka gujewa irin wannan
hakane...kuma za'a samu lafiya ua-cam.com/video/b4NAD9K_BZc/v-deo.html
Hmmmm nice movie
احب الافلام الهوساوية
wow fantastic movie
Nice, Masha Allah
Ali Nuhu na miji
Haaaaa thank God it was a dream
good
Momo namu Allah dai yabiya wallahi inasan inga fim akwai Aminu momo aciki saboda yanasani nishadi 😂😂😂
Hmmmmm
Shifa dama ali nuhu dan girman kaine wlh,,yanxu bada hakurin shine zubar da aji🤔🤔Aiko asha wahala
Nasan da zango ne bazai hakaba
In the future, please raise the subtitles; it's hard to read. Thanks for the consideration.
D. Halim you very Very ronge
You mean wrong
Very educative movie
Macha allha Nice
Kai Amma wanna film yayi kyau gaskiya yakamata akauda Shedan mussamman a Zaman aure Allah yashiryemu gaba daya
Ameeeeeeeeeeeeeeeeeeeeeen
Na dauki babbn darasi a wannan film din nan
Slm gaskiya fin dinyayi allah yakarafahimta
Masha Allah nice movie
Allah ya saka da alhairi
Good Nice
film yayi ddi wlh
Dama maza da matan an kauce hanyar allah da manzon sa shiyasa ake samun matsala haka kuma su matan shigar da suke ta sabawa adinni amma wai a yanzun idan mace bata irin wanan shigar sunan ta sorry bakauya ce bata waye ba to menen anfanin wayewar da zata kai mace wuta kamar yanda manzon allah s a w yace kasiyatun ariyatu gasu a cikin tufafi suke amma tsirara suke da kungansu ku tsine musu yan wuta ne haka manzon allah s a w yace to kuwa a wanan zamani mafi yawan mata haka suke ba suturar kirki shiyasa zinace zinace sukayi yawa baga yan mata baga matan aure ba allah ya shiryar damu
Ameen ya allah Allah yasa mugane mudaina
aise umera
Gsky haka maganarki take Allah yabamu wucewa lafia
Salamu alekum gaskiya maganar hakatake Allah yakaremu gabakidaya
Kwadayi mabudinwahala momo
Masha Allah. Da wannan film yayi kyau
Yayi kyau
Urhehrgjtji
Ô m'y goôd
Nice
Gsky Ali nuha bai dai daiba
Yayi fa sosai
Babaye❤