Garin da maza ke gudun mata saboda boko

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 2 жов 2024
  • Garin da mata ke rasa mazajen aure saboda karatun boko
    Aminiya ta leƙa garin Jemagu da ke Ƙaramar Hukumar Warawa ta Jihar Kano, inda mata ke fama da ƙalubalen ƙauracewar mazajen aure a duk lokacin matakin karatunsu ya haura na sakandire.
    Aminiya ta ziyarci ƙauyen kuma ga rahoton da ta kalato.

КОМЕНТАРІ • 2

  • @adamuhamza2395
    @adamuhamza2395 4 місяці тому

    Wannan gaskiya ba iya garinku ba ko nima mace mai jam'i a tafi karfina duk nima na taba karatu boko