Ko wata kasa ana irin wannan, kawai an zuzuta na saudiyya ne saidda an sa nata ido dayawa....Amma dai ba daidai ba ne ah ko wata kasa ma....Allah shirya masu wannan zaluncin idan kuma basu shiryuwa Allah maganin su
Wlh na kalli film sai da zubar da kulla 😢 Amma kuma kamar ba akan qasar saudia akai ba kamar kasar kuwait Akayi me su ya kalli fassarar hausa sunan sa darasin Rayuwa. Fassarar sultan
Bankalli film dinba Amma anaazabtar da wasu musamman Yan kanfani Ni yanzuhaka a kasarnake dazama Kuma agidan aiki sedai akwai masutsoran Allah basa zaliltar Yan aikinsu kamardai mutanan gidan danakeyanzu wlh innacesunzalilceni Allah seyasaka musu
Nidai Smasco Raha nake to saudiya alhamdulilla Allah yasakamasuda alkairi kuwane allazi danachi amanu saudiya I love you ❤❤❤❤❤❤ Kar amanta da hima annabi Muhammad rasulillahi sallallahu aleihi wasalam salati astagafiralla subhanallahi wabihamdihi subhanallahil azim achahadu alla ilaha illallahu wa achahadu Anna Muhammad rasulillahi sallallahu aleihi wasalam astagafiralla
Mu Dai har gobe Muna alfahari da saudiya, tunda Allah ya ce amintatcen gari ne. Ba zamu yarda Duk wanni laifin da kake ta fadaba. A kasan Ku Nigeria ana fiye da haka
Aradu da gaskene wasu daga cikin Larabawa, suna bautar,wulakanta,har da kashewa maza da mata,masuyi masu aiki. Sai dai ba duka larabawa suke da wannan rashin Imaninba.
Ba laifi bane afadi kuskuren da wasu sukeyi acikinsu,musamman da niyar kawo gyara.Ammafa kusani wayanda sukayi film din sukuma bautar da Africans da sace duk ma'adanan da muke dashi suke.Karshe banda bakin zalinci na democratic da ake yimana,ta'addanci da sponsoring yan ta'adda suke kanyi. A adalce kamata yayi suyi film su nuna yadda suke kashewa,bautarwa,sache ma'adanai,kirkirar ta'addanci da daukar nauyinshi.Kafin su nuna kuskuren wasu daidaiku a Saudi Arabia.Yakamata mu maida hankali akan matsalar tsaro da take hanamu kwana a gidajenmu.Allah yakawo mana mufita.
Nidai kan saudiya alhamdulilla Macha Allahu alhamdulilla
Karyane i love saudia arabia ❤❤❤
@@YussufYussuf-i2c kai kake karya don kana da jahilcin abin
ai wlh hakane garadasukayi film 👍🇸🇦🇸🇦🇸🇦🇸🇦
Gaskiya ni wallah 😢
❤❤❤wllh mudai alhamdulillahi
Wlh hakane filane allah sa mudace kainda kakai tunane yafihaka wlh😭😭😭
Salam
abis ina bukatar te makonka kanina ne yabata amaiduguri yanzu wata Uku dan Allah kataimaka kadora min a TikTok
Subhanallah😢 Allah ya bayyana mu ki shi Allah ya sa ya dawo mu ku da rai da lfy
Wallahi kasashen larabawa duka acikin yawan cinsu akwai irin wannan cin zarafin
Wlh... Yayi kyau film din nan ga tausayi😢😢
Wlh gaskiyane naje aikin hajji bana naga yanda ake musu basuda encin basuda sukuni abun tawsayi wlh😢
Masha Allaah 😭😭😭🤲
Ko wata kasa ana irin wannan, kawai an zuzuta na saudiyya ne saidda an sa nata ido dayawa....Amma dai ba daidai ba ne ah ko wata kasa ma....Allah shirya masu wannan zaluncin idan kuma basu shiryuwa Allah maganin su
Salam aeilkoum hummm
Wlh na kalli film sai da zubar da kulla 😢 Amma kuma kamar ba akan qasar saudia akai ba kamar kasar kuwait Akayi me su ya kalli fassarar hausa sunan sa darasin Rayuwa. Fassarar sultan
Bankalli film dinba Amma anaazabtar da wasu musamman Yan kanfani Ni yanzuhaka a kasarnake dazama Kuma agidan aiki sedai akwai masutsoran Allah basa zaliltar Yan aikinsu kamardai mutanan gidan danakeyanzu wlh innacesunzalilceni Allah seyasaka musu
Ai ba Saudi Arabiya kadai bane
Yawancin kasashen larabawa
Haka su kawai Allah yasamu dace
Wallahi gaskiyane
Sunan film din
Darasin rayuwa fassarar sultan ne
Nidai Smasco Raha nake to saudiya alhamdulilla Allah yasakamasuda alkairi kuwane allazi danachi amanu saudiya I love you ❤❤❤❤❤❤ Kar amanta da hima annabi Muhammad rasulillahi sallallahu aleihi wasalam salati astagafiralla subhanallahi wabihamdihi subhanallahil azim achahadu alla ilaha illallahu wa achahadu Anna Muhammad rasulillahi sallallahu aleihi wasalam astagafiralla
Ana bautar dasu koninan nayi ayki acan
wallahi anabauta Kam sosaima
Masha Allaah
Wlh dagaskene Abis ni Nan shedace wlh
Wlhhakane munacinubanmu😭😭🥲
Wlh muma muna Qatar babu aikin yi
Abinda suke yi yafi haka Allah dai ya yi mana magani
Ana yimana Amma ba kowa ba gaskiya uawancin larabawa ai gani suke mu bayinsu ne
Wlh da gaske ne😭😭
Wannan gaskiya haka batun yake basu da adalci.
Wallahi hatta kodan mutane basu bari ba
Mu Dai har gobe Muna alfahari da saudiya, tunda Allah ya ce amintatcen gari ne. Ba zamu yarda Duk wanni laifin da kake ta fadaba. A kasan Ku Nigeria ana fiye da haka
Fatanmu allah yasa sugyara Amman gsky basusan darajan dan'adam ba
Inba amikaba amada uwanka
Har kashewa sunayi babu abinda basayi mu samada shekara 30 munatare dasu Munson komai nasu
Kasashen Larabawa ya suokeyi kadan ne dagatchikinsu basou aikata hakan
Aradu da gaskene wasu daga cikin Larabawa, suna bautar,wulakanta,har da kashewa maza da mata,masuyi masu aiki. Sai dai ba duka larabawa suke da wannan rashin Imaninba.
Wlh na kalla seda nayi Kolla
Wllh gsky ne abunda yake faruwa yamafi yawa
Wlh gaskiya ne wanan labari Amma fa ba dika Aka tsama daiya
Haka suke azzalumai
Wallahi hakane!!!
Hk ne😭
Gaskiya ne Amma ba dukaba
Yes 😢
Wallahi ana bautar damu sosai mah
Wallahi anayi azaba iri-iri sau 2 ana siyar ni ana biyun kan a daukini na gudu
Ina yinka bro 😊😊
Wanan gskyn sosaema hakasuke
Ni na kelai yauma AKAu tausayi
Allah rufamana asiri
Dagaske mana
Sosai kuwa
Hakane
Ai ba karya akayi musu ba har fiye da haka sunayi gasu musulmai Amma suna abin da ko arne ba zai ba
Ba kasar saudiyaba dikasar laarabawa Haka ibin yake
Ni ina saudi Arabia yanxu haka kuma da gaske ne wllh
Miya kaiku
@@Ammoonhashim Kaddara
@@NIGERIAJIYADAYAU Allah ya rufa asiri ya yassarewa bayinsa
Ba laifi bane afadi kuskuren da wasu sukeyi acikinsu,musamman da niyar kawo gyara.Ammafa kusani wayanda sukayi film din sukuma bautar da Africans da sace duk ma'adanan da muke dashi suke.Karshe banda bakin zalinci na democratic da ake yimana,ta'addanci da sponsoring yan ta'adda suke kanyi.
A adalce kamata yayi suyi film su nuna yadda suke kashewa,bautarwa,sache ma'adanai,kirkirar ta'addanci da daukar nauyinshi.Kafin su nuna kuskuren wasu daidaiku a Saudi Arabia.Yakamata mu maida hankali akan matsalar tsaro da take hanamu kwana a gidajenmu.Allah yakawo mana mufita.
Gwara da aikiy musu haka ko sa sawgr
Kazo abaka labari