Labaran RFI Hausa na karfe 5 cikin bidiyo 18/06/2024 • RFI Hausa

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 30 вер 2024
  • Rundunar sojin Najeriya ta sanar da hallaka ƴan ta'adda sama da 30 a jihar Katsina. Ƴan sanda a birnin Nairobi sun tarwatsa masu zanga-zangar adawa da tsadar rayuwa a Kenya. Majalisar Ɗinkin Duniya ta koka kan karuwar ƙananan yaran da ke mutuwa a sakamakon yaƙe-yaƙe.

КОМЕНТАРІ • 9