Rushewa tare da bayani na tuhume-tuhuman karya da akewa Ƙungiyar Izala | Shiekh Kabiru Haruna Gombe

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 21 сер 2024
  • #karatuttukanmalamanmusulunci

КОМЕНТАРІ • 68

  • @saniadamu7947
    @saniadamu7947 Рік тому +1

    Ka kwantarda hankalinka sheikh Dr.Kabiru gombe wallahi tallahi Ina yakinin har abada Babu Wani mutumen banza ballagazazze da zai yi nasara akanka

  • @s.s.s979
    @s.s.s979 Рік тому +2

    Kai kasan Allah ne da har zaka rantse da Allah

  • @abulaliya2319
    @abulaliya2319 Рік тому

    Lokacin dakake zagin su sani yahaya jingir ,da dahiru Bauchi ,basufi wadannan dakake karewaba,gaskiya akwai kamshin gaskiya a maganar afakallah

  • @mmagrandmaster41
    @mmagrandmaster41 Рік тому +1

    Ƴan izala ƴan shagali! Malamai naci da addini talakawa na wahala! Allah sarki yan izala wallahi tausayi suke bani dan sun kasa ganewa ana yaudararsu su kuma suna kabbara

  • @Alhamdoulillah922
    @Alhamdoulillah922 Рік тому

    Allah ya kyautata. Malam she hakuri. A gyara kuma, Allah kadai ya san me ya sa abin ya faru da ku

  • @abdoultankson9476
    @abdoultankson9476 Рік тому +1

    Allahu Akabar Allah mungodema da ka nunamuna abinda kabiru ya rayyu Yana yima mutane gashi anamasa .kuma wly kabiru kadan kaggani

  • @danmakeraalassane8146
    @danmakeraalassane8146 Рік тому +2

    Kabiru j'ai tsoron Allah

  • @s.s.s979
    @s.s.s979 Рік тому +3

    Kai kabiru Dan duniya

  • @biniyayusif9986
    @biniyayusif9986 Рік тому +1

    Allah ya gyara

  • @abdulhafizmusainuwa2846
    @abdulhafizmusainuwa2846 Рік тому

    Ina yimuku fatan alkhairi, muna godiya sosai da karatuttuka da kuke turo mana.

  • @yggundasyunus916
    @yggundasyunus916 Рік тому

    Jazakallahu khairan mlm Allah yabiya

  • @nafesatmuhammad2550
    @nafesatmuhammad2550 Рік тому +1

    Allah y sa alkairi malam yakarmuku hakure da alumma. 🇳🇬🙏🇸🇦🙋‍♂️

  • @abubakaryusuftv8282
    @abubakaryusuftv8282 Рік тому

    wlh kabiru gome tausayi yabani allah y shirya tsakanin ku

  • @PEN-Mawii
    @PEN-Mawii 6 місяців тому

    Kai kabiru Dan Gombe masuci da Addinin wallahi Kai maraskunyane HARKANA DA BAKIN CEWA WANI YANA ZAGIN UBANKA GEN BUHARI DA BOLA AMMA IDAN MAYE YAMANTA TOFA UWAR DIYYAR DA AKA CINYE MATA KAMANTA ZAGIN SHEKH DAHIRU DAKAKEYI ,BAKA DA MUTUNCI KOKADAN HUBBUDDUNIYA WAKARAHIYATUL MAUT ALLAH YAJIKAN ALBANIN ZARIYA YAGAMANA IRE_IREN KU ONE AFTER ONE ALHAMDULILLAHI MALM BAYA KJK KO KWARAM KUMA BAYA KARYA AKAN MIMBARI KAZAGI IYAYEN MUTANEN DAYAWA KASAMU DUNIYA WALLAHI KAI MARAS KUNYANE ALLAH YA SA KAGANE AMMA AI TUNTUNI MUNSANKAI WANENE

  • @Attijjani_tv
    @Attijjani_tv Рік тому +2

    😂😂wai yau kabiru gombe ne ke cewa wani wai baida mutunci yana zagin mutane

  • @surajowadas203
    @surajowadas203 Рік тому

    kaikuma ka manta zagindakaiwa sheik dahiru bauchi

  • @xhcggifhh9637
    @xhcggifhh9637 Рік тому

    allah sarki lamin alkairi allah yakara maka basira

  • @abubakaryusuftv8282
    @abubakaryusuftv8282 Рік тому

    idan maye yamanta uwarda bazata mantaba sai da kagama zaginka sai Allah yakawo dede dakai kaimakaji inda dadi

  • @sucessfull45
    @sucessfull45 Рік тому +5

    Assalamualaikum Masha Allah tabarakllah 👏

  • @yaouidimamanlaouali2717
    @yaouidimamanlaouali2717 Рік тому +1

    Allah y'a saka d'à alheyri

  • @s.s.s979
    @s.s.s979 Рік тому +1

    Makaryacin Banza

  • @Mansoor_kuy
    @Mansoor_kuy Рік тому

    Wallahi bamu san sarkin bama 😂😂 malan kawai muka sani sai dangin sirikaina ahtoh😂

  • @attahalhmallam5793
    @attahalhmallam5793 Рік тому +1

    Sai Mai idan an zagi buharin

  • @salismusty9766
    @salismusty9766 Рік тому +1

    Wlh manzon Allah yayi gsky. Wannan shine qayqayi koma kan masheqiya, ku kuka koyamusu rashin ganin girman malamai da dattijai gashi yanxu abun akanku yake dawowa. Lkc yaqure malam sai yanxu kasan cewa ba'aganin girman manya ? Hmm" dalibai daga dariqa badai sufuto suna zagin malamansu ba, ko sunyi ba daidai ba, saidai sugyara musu cikin ladabi.

  • @salisuismailhassan9665
    @salisuismailhassan9665 Рік тому

    Malam mungode Allah yasaka

  • @digitalhussain7676
    @digitalhussain7676 Рік тому

    Allah ya sakawa mallam

  • @abdoullayehamado9448
    @abdoullayehamado9448 Рік тому

    ❤❤❤

  • @ahmednasiru8282
    @ahmednasiru8282 Рік тому

    Malam kamanta lokacin da kake zagin sheikh jingir, wannan addu'ar dakama kanka ita tafara aiki bakaga komaiba.

  • @musausman601
    @musausman601 Рік тому

    Kafadamu su gakiya malam

  • @arewalyricsstudio1298
    @arewalyricsstudio1298 Рік тому

    Allah yakyauta

  • @jibrilbellodankashayabello821

    Malan Allah yakaramuku hakuri dajama,a

  • @salissouharouna6798
    @salissouharouna6798 Рік тому

    Macha allaha

  • @rukayyahusman8152
    @rukayyahusman8152 Рік тому

    Masha Allah

  • @yarankanokids5527
    @yarankanokids5527 Рік тому

    Kuma haryanzu KABIRU GOMBE Honourable yace Kai yarone makaryaci Amman haryanzu Baka fito Ka kare kankaba why??? Kazafine KO gaskia

  • @ibrahimladan1669
    @ibrahimladan1669 Рік тому

    Wnn tatsuniyoyin naka yanzu sunyi expire

  • @ismaelabdoussalam2394
    @ismaelabdoussalam2394 Рік тому

    Dudiya Kenan kabiru ne yau kecewa a'ima baki

  • @albashiraliyu9402
    @albashiraliyu9402 Рік тому

    Kai ma da zagim mayya kayi shuhura

  • @elizabethjohnson4612
    @elizabethjohnson4612 Рік тому

    Zargi babu hujja ba daidai bane, amma kai ma malam jawabin ka akwai kalamai da yawa da sukayi kama da na 'yan tashan da kake alaqanta dayan dashi, wanda bai kamata su fito daga bakin mai ilimi da da'awa kamar ka ba, saboda sun sabawa koyarwar manzon Allah (S.A.W). Wacce aya ce ta halarta yiwa wani gorin talauci da jahilci, ko aibata halittar sa, ko kuma alfahari cewa kai kana aiki na kwarai wani baya yi? Shin kana da tabbas aikin ka yafi nasa karɓuwa wajen Allah (SWT)? Tunda ka yanke hukunci zaka kaishi kotu kamata yayi ka kame bakin ka, ka bari sai anje kotun kayi magana. Meye banbancin ka dashi idan ka hau mimbari ka ci zarafin sa?
    Kuma ai ba karya bane cewar kuna amfani da masallatan ku wajen tallata sunan yan siyasa, bayan kun san cewa babu wani waliyyi a cikin su da zai zama sai duk musulmi sun bi bayansa. Addu'ar da Ahmad Sulaiman yayi wa su Tinibu ko Atiku ta neman
    Nasara ba da bakinsa yayi ba? Ko su kaɗai ne Musulmi a yan takarar? Kai ma ka fito kana ikirarin wai ba za'a zagi wani dan takara ba saboda mahaifiyar sa tace ba zata iya zama inda ba kiran sallah ba. Ina ruwan mulkin da zai yi a Nigeria da addinin mahaifiyar sa, koda tana da rai? Ko kuma biya ma wasu kujerun hajji shine shedar adalci a wajen shugaba, duk da baka da tabbas akan halarcin kuɗin da aka biya aikin hajjin? Da irin wadannan maganganun marasa hikima da kuke don kare yan siyasa yake sawa ake ganin kamar sun saye ku ne. Ku bar kowa ya zabi dan takarar sa mana. Ko kana da wata hujja da zaka ce ga wanda yafi tsoron Allah tsakanin Kwankwaso da Atiku ko Bola Tinibu ga misali?
    Gaskiya dai ɗaya ce. Allah Ya bamu ikon bin ta gaba ɗaya, komai dacin ta. Amma ku fara duba meye kuka yi na kuskure idan an muku gyara, ba ku hau dokin alfahari ba ku kama aibata mutane.

  • @PEN-Mawii
    @PEN-Mawii 6 місяців тому

    YAKAMATA KASAMU NUTSUWA KAI KAN DA BABU SANI DA KASHIGA MAGANA BAKADA NUTSUWA KADUBI ALARAMMANKA YAFIKA NUTSUWA BA SAI KAYI TA KARA BA

  • @yareemaimamcisse6173
    @yareemaimamcisse6173 Рік тому +3

    😂😂 Lokacin Dakake Zagin Shaykh Ibrahim niasse Dayimasa Qage Ka manta yanada Yaya da Jikokune 😂

    • @aminugamji2407
      @aminugamji2407 Рік тому

      Ba rahabilitation yake ba, rehabilitation 😁😁😄😄😃😃

    • @hussainihussain2472
      @hussainihussain2472 Рік тому

      gaba daya hankalinsa a tashe yake kwanan nan shiyasa baya iya tina abinda ya shuka abaya😂😂😂

  • @albashiraliyu9402
    @albashiraliyu9402 Рік тому

    Allah sarki yaw kb yana hana zagi

  • @abdoulkarimouissa8146
    @abdoulkarimouissa8146 Рік тому

    Kai da ka zagu wassu Kai ma sa an zague ka

  • @auwalidris5912
    @auwalidris5912 Рік тому

    Makaryacin banza makaryacin wofi dan wahala kai mutanen daka zaga basu haifekaba

  • @yarankanokids5527
    @yarankanokids5527 Рік тому

    Towai meyasa lokacin da Sufaye suna Jan ragamar Nigeria duk wannan matsalolin baasamunsu ????

  • @suleimanbala3996
    @suleimanbala3996 Рік тому

    Kaidai kagyara tuwanka lokacin dakakewa Gudlock habai ci shi ba shugabane kenan Allah yakara tona asirin duk malamin dake ci da addini kasa ai jawo aya kana wasa da kwakwanel jahilai mtsww

  • @kabirusani4427
    @kabirusani4427 Рік тому

    gaskiyar magana mal kabeer gombe kana da kurakurai ka gyara in zakuyi waazi kuyi amma karkurika zuwa wajen waazi kuna yabon wani dan siyasa wannan dole kwadayi zaa dauka kukeyi da roko

  • @shamsuddeensaleh3935
    @shamsuddeensaleh3935 Рік тому

    Wannan mutumin baida kunya ma wallahi, mtswww. Abin takaici wallahi. Ina jin mamakin masu zama a gaban shi, har yanzu basu gane mayaudari bane wai?

  • @OSHEKAONAYA
    @OSHEKAONAYA 13 днів тому

    Ka zagi Badawi, ka zagi Ali Hujwiri, ka zagi Abu Talib Makki, ni na ji da kunne na.

  • @ibrahimallassan4581
    @ibrahimallassan4581 Рік тому

    Ka lokacin da kake zagin inyas baka san yana da jikokina

  • @shamsuddeensaleh3935
    @shamsuddeensaleh3935 Рік тому

    Munafukin banza, kai mutane nawa ka zaga ?

  • @moutariabou4815
    @moutariabou4815 Рік тому

    Alamatché soufa yafara zomaka kabirou Gombé da Haka dolé Assamou matassan da za sou dinga zaguin ka da tchin mutintchinka atchikin wa'azin sou kama yadda ka dinga zaguin da tchin mutintchi wa ansou Sofi atchikin wa'azin ka

  • @ibrahimladan1669
    @ibrahimladan1669 Рік тому

    Kaima lokacin da kakeyi iya yen wasu kake zagi ba naka ba

  • @alymami724
    @alymami724 Рік тому

    P

  • @rabiumuhammadinuwa4673
    @rabiumuhammadinuwa4673 Рік тому +1

    Kai!! Mal. Mufa wannan maganar ta ishemu.

  • @chikamuazu1668
    @chikamuazu1668 Рік тому

    Ĺp9

  • @zakirugarba5289
    @zakirugarba5289 Рік тому

    Zaku gane ai yan salafiyya

  • @abubakarshanwilu4354
    @abubakarshanwilu4354 Рік тому

    Allah ya kara lfy