Akaramakallahu Muna Godiya Allah ya cika maka burinka gaba daya Ya tsare zuriyarka dukiyarka da duk wani abu da ka mallaka ya sa Aljannar firdausi ce mazauni na Qarshen ka da Mahaifanka Amin Duk aikin da mukayi yanayi duk aikin sai an min ishara a mafarki ya qarbu wasu buqatun sundade da biya mafi girman bukatar ta rage Mungode qwarai
Mlm Allah ya biya matsar da nake fama da ita kenan na hassada duk abinda nasamu ina yiwa mahaifiya ta se sukoma ta wajan ta suyi ta kunnan wuta ita kuma mahafiyar ta kasa ganewa yanzuma sun taran mutane se sun wulakan tani dan Allah ataima kamin
❤❤Allah ya saka sayyadi mungode mun Qarfa❤❤
Macha Allah
Malam Jazakallahu khairain ❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️
Allah yasaka da Alkhairi sayyidi
Allah yasaka da alkairi malam 💯
Akaramakallahu Muna Godiya Allah ya cika maka burinka gaba daya Ya tsare zuriyarka dukiyarka da duk wani abu da ka mallaka ya sa Aljannar firdausi ce mazauni na Qarshen ka da Mahaifanka Amin Duk aikin da mukayi yanayi duk aikin sai an min ishara a mafarki ya qarbu wasu buqatun sundade da biya mafi girman bukatar ta rage Mungode qwarai
Allah ya biyaka da Aljannah firdausi nace zaa iya karantawa muanan rubutun ka bayar se amma hainci
Aslm mallam muna godiya Allah ya saka da alkairi mallam rubutun dama a takadda ja ayita
Sayyadi barakallahu
Sai godiya sheikh
Jazakallahu bi Khair
Jazakallahu khaira
Masha Allah
Masha Allah alaika Sayyid jazaakallahu Khairan Allah ya kara daukaka
Masha alla
Masha allah 🥰
merci beaucoup maulana
Masha allah muna godiya
جزاك الله خيرا
MashaAllah Allah yasaka da alkairi
Allah Ya Nunka Sutura Imamu
اللهم صلى على سيدنا محمد الفاتح لماأغلق والخاتم لماسبق ناصرالحق بالحق والهادي إلى صراطك المستقيم وعلى إله حق قدره ومقداره العظيم
Wlkm slm warahmatoulahi wabaraka tuhu malan alh yasaka da alheri muna barar adou'a
Alhamdu lillah
Jazzakhallahu khairan
Ma Sha Allah,
Macha Allah
ماشاءالله الشيخ حفيظك الله
❤
❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️❤️
Abdou salami Hamza
Muna godiya Shehu wlh wlh kusan Shekara 14 kumi yalalachemin ina aiki alokachin albashina yakaikimanin Naira doubou 350'000 amman kafinwata ya kare sainachi bashi inanoma yalalache inakiwan shanu suma sukabar haihuwa amma chikin ikon Allah sainasamu wannan makarantar fasaran mafarki daganan narasani halinda nakichiki amman yazukomi yafaradedeta Muna godiya
Mlm Allah ya biya matsar da nake fama da ita kenan na hassada duk abinda nasamu ina yiwa mahaifiya ta se sukoma ta wajan ta suyi ta kunnan wuta ita kuma mahafiyar ta kasa ganewa yanzuma sun taran mutane se sun wulakan tani dan Allah ataima kamin
Allah zai baka gudummawa
Ka samu takardar Naira 1000 ka karanta mata wannan surar ina da tambaya idan mutum bashi da walet ya Zai yi
ماشا الله تبارك الله ❤
Masha Allah