Malan Allah Ya Saka Da Alkhairi, Allah ya kara Basira, Allah Ya Daukaka Musulunchi Da Musulmai. Allah Ya Bawa Hamas Da Hezbollah Da iRan Nasara Akan Tsinannu La'a Nannu Israela Da Masu Goya Mata Baya.
Afuwan brother, wannan shine dai dai lokacin da Allah ya basu nasara, Kuma nasarar tana nan tafe. Kuma da ace Nigeria ake yakin da Israel shekara daya toh da tine sun kashe yan Nigeria. Wannan gaskiya muna yiwa Hamaz da iran da duk Wanda yake kishin musulmi
Malam muna yimasa fatan Allah yakarbi shahadarsa Allah daukaka muslimci da muslemai sukuma sauran munafikan Allah yasa sugane sudena muna firtar muslimci
Malam a wata majiyar gara da suka kai harin. Ai wani shiri Israel tayi na kwace wani wuri domin su ja ruwan teku zuwa wurin su sannan su dada ture su falasdinawa tare da arzikinsu na karkashin kasa. To kai wanna hari kaga sai ya firgitasu, sannan kuma Allah ya tona musu asiri aka gane ashe duk karfinsu na barazana ne, in ba Amerika basu da wani karfi. Kuma Allah yana da hikima mai yawa, misali waye a wannan zamanin zai zaton wani ko wasu zasu iya hana Israela zaman lafiya har a lakace mata hanci. Yau gashi mun gani tana ta kanta. Kamar yadda ka fada Hikimomin Allah na da yawa kuma baya zalunci. Wallahi ko da basu kai hariba tsarin da suka shirya sai sun fada musu sun ci gaba da karkashe su. Ka nemi wani shafi na'Richad' za ka kara fahimtar wani abu.
Niba Dan shi ah bane ,Amma Ina goyon bayan Iran akan Israeli da America sabida Iran su musulmi ne,Allah ya hada kan ahlul sunnah da dariku da shi ah ,murinka,Kiran kanmu da musulmi mubar rarrabuwa,sabo da muyi nasara akan makiyanmu Israel da America da kawayensu .
Malam muna yimasa fatan Allah yakarbi shahadarsa Allah daukaka muslimci da muslemai sukuma sauran munafikan Allah yasa sugane sudena muna firtar muslimci
Allahu Akbar Kabeeraa
❤❤❤❤❤
❤❤❤❤❤❤malam
Amen ya Allah
Wallahi
Taron dangi Sukayiwa kungiyar Hamas saboda harinda hamas sukakai ya tsoratasu dukkaninsu shiyasa bazasu taba barin hamas ba amma allahya fisu
Allah yajikashe
Malam,Allah,yamaka,Albarka,Ameen
Walhamdu Lillahi Katheerah
Vraiment je suis très content alpha ce toi le 1er parler
Free palestine 🇵🇸❤️🤲 labbaika ya sayyeed Ali khamna'e
Allah yakarbi shahadarshi dasauran mujahidai
Malan Allah Ya Saka Da Alkhairi, Allah ya kara Basira, Allah Ya Daukaka Musulunchi Da Musulmai. Allah Ya Bawa Hamas Da Hezbollah Da iRan Nasara Akan Tsinannu La'a Nannu Israela Da Masu Goya Mata Baya.
Afuwan brother, wannan shine dai dai lokacin da Allah ya basu nasara, Kuma nasarar tana nan tafe. Kuma da ace Nigeria ake yakin da Israel shekara daya toh da tine sun kashe yan Nigeria. Wannan gaskiya muna yiwa Hamaz da iran da duk Wanda yake kishin musulmi
Malam muna yimasa fatan Allah yakarbi shahadarsa Allah daukaka muslimci da muslemai sukuma sauran munafikan Allah yasa sugane sudena muna firtar muslimci
Malam a wata majiyar gara da suka kai harin.
Ai wani shiri Israel tayi na kwace wani wuri domin su ja ruwan teku zuwa wurin su sannan su dada ture su falasdinawa tare da arzikinsu na karkashin kasa.
To kai wanna hari kaga sai ya firgitasu, sannan kuma Allah ya tona musu asiri aka gane ashe duk karfinsu na barazana ne, in ba Amerika basu da wani karfi.
Kuma Allah yana da hikima mai yawa, misali waye a wannan zamanin zai zaton wani ko wasu zasu iya hana Israela zaman lafiya har a lakace mata hanci.
Yau gashi mun gani tana ta kanta.
Kamar yadda ka fada Hikimomin Allah na da yawa kuma baya zalunci.
Wallahi ko da basu kai hariba tsarin da suka shirya sai sun fada musu sun ci gaba da karkashe su.
Ka nemi wani shafi na'Richad' za ka kara fahimtar wani abu.
Muna gdy,Allah ya hada kanmu ,murinka Kiran kanmu da musulmi kamar yanda annabi yabarmu.
Mlm kafadi gaskiya,
Amma Hamas sunyi duk Shirin da yakamata ko Nigeria bazamu iya Shirin da sukayi ba
Wawan banza jaki Dan sunna karya
Niba Dan shi ah bane ,Amma Ina goyon bayan Iran akan Israeli da America sabida Iran su musulmi ne,Allah ya hada kan ahlul sunnah da dariku da shi ah ,murinka,Kiran kanmu da musulmi mubar rarrabuwa,sabo da muyi nasara akan makiyanmu Israel da America da kawayensu .
To ai malam ko sunyi harin ko basu yiba Israela zata cigaba da abinda takiyi tsohon shekaru gaskiyar magana kinan hamas ta yi daidai
❤️❤️❤️❤️☪️🫶🫶🫶🤲
Good
Malam muna yimasa fatan Allah yakarbi shahadarsa Allah daukaka muslimci da muslemai sukuma sauran munafikan Allah yasa sugane sudena muna firtar muslimci