Isra'ila Taji Kunya An Gano Karya datayi wajen Kashe Shugaban Hms...

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 27 жов 2024

КОМЕНТАРІ • 25

  • @bashirsalihu6835
    @bashirsalihu6835 5 годин тому +3

    Allahu Akbar Kabeeraa

  • @Issacisse-zn2pl
    @Issacisse-zn2pl 3 години тому +1

    ❤❤❤❤❤

  • @SaadouKossori
    @SaadouKossori 4 години тому +1

    ❤❤❤❤❤❤malam

  • @ShamsiyaIsaSambo-vg6ik
    @ShamsiyaIsaSambo-vg6ik 4 години тому +1

    Amen ya Allah

  • @SalisuSumar-c7q
    @SalisuSumar-c7q 4 години тому +2

    Wallahi
    Taron dangi Sukayiwa kungiyar Hamas saboda harinda hamas sukakai ya tsoratasu dukkaninsu shiyasa bazasu taba barin hamas ba amma allahya fisu

  • @AbubakarBAhmed
    @AbubakarBAhmed 5 годин тому +1

    Allah yajikashe

  • @IsmailAliyu-z8g
    @IsmailAliyu-z8g 4 години тому +2

    Malam,Allah,yamaka,Albarka,Ameen

  • @malamgumel3547
    @malamgumel3547 5 годин тому +1

    Walhamdu Lillahi Katheerah

  • @AbdoulayeHimou
    @AbdoulayeHimou Годину тому

    Vraiment je suis très content alpha ce toi le 1er parler

  • @AbubakarSaadIdris-tx6gh
    @AbubakarSaadIdris-tx6gh 3 години тому +1

    Free palestine 🇵🇸❤️🤲 labbaika ya sayyeed Ali khamna'e

  • @fatimamuhammadkeraukerau8338
    @fatimamuhammadkeraukerau8338 4 години тому +1

    Allah yakarbi shahadarshi dasauran mujahidai

  • @usmanjibrilyaro4422
    @usmanjibrilyaro4422 2 години тому

    Malan Allah Ya Saka Da Alkhairi, Allah ya kara Basira, Allah Ya Daukaka Musulunchi Da Musulmai. Allah Ya Bawa Hamas Da Hezbollah Da iRan Nasara Akan Tsinannu La'a Nannu Israela Da Masu Goya Mata Baya.

  • @KHAIRANINSHAALLAH99
    @KHAIRANINSHAALLAH99 5 годин тому +2

    Afuwan brother, wannan shine dai dai lokacin da Allah ya basu nasara, Kuma nasarar tana nan tafe. Kuma da ace Nigeria ake yakin da Israel shekara daya toh da tine sun kashe yan Nigeria. Wannan gaskiya muna yiwa Hamaz da iran da duk Wanda yake kishin musulmi

  • @AbbamuhdAbubakar
    @AbbamuhdAbubakar 3 години тому +1

    Malam muna yimasa fatan Allah yakarbi shahadarsa Allah daukaka muslimci da muslemai sukuma sauran munafikan Allah yasa sugane sudena muna firtar muslimci

  • @usmanadamu1010
    @usmanadamu1010 4 години тому +2

    Malam a wata majiyar gara da suka kai harin.
    Ai wani shiri Israel tayi na kwace wani wuri domin su ja ruwan teku zuwa wurin su sannan su dada ture su falasdinawa tare da arzikinsu na karkashin kasa.
    To kai wanna hari kaga sai ya firgitasu, sannan kuma Allah ya tona musu asiri aka gane ashe duk karfinsu na barazana ne, in ba Amerika basu da wani karfi.
    Kuma Allah yana da hikima mai yawa, misali waye a wannan zamanin zai zaton wani ko wasu zasu iya hana Israela zaman lafiya har a lakace mata hanci.
    Yau gashi mun gani tana ta kanta.
    Kamar yadda ka fada Hikimomin Allah na da yawa kuma baya zalunci.
    Wallahi ko da basu kai hariba tsarin da suka shirya sai sun fada musu sun ci gaba da karkashe su.
    Ka nemi wani shafi na'Richad' za ka kara fahimtar wani abu.

    • @nuragabadaigabadai9818
      @nuragabadaigabadai9818 2 години тому

      Muna gdy,Allah ya hada kanmu ,murinka Kiran kanmu da musulmi kamar yanda annabi yabarmu.

  • @aliyuaminubababa7110
    @aliyuaminubababa7110 4 години тому +1

    Mlm kafadi gaskiya,
    Amma Hamas sunyi duk Shirin da yakamata ko Nigeria bazamu iya Shirin da sukayi ba

  • @MurtalaSani-tp1go
    @MurtalaSani-tp1go 2 години тому

    Wawan banza jaki Dan sunna karya

  • @nuragabadaigabadai9818
    @nuragabadaigabadai9818 2 години тому

    Niba Dan shi ah bane ,Amma Ina goyon bayan Iran akan Israeli da America sabida Iran su musulmi ne,Allah ya hada kan ahlul sunnah da dariku da shi ah ,murinka,Kiran kanmu da musulmi mubar rarrabuwa,sabo da muyi nasara akan makiyanmu Israel da America da kawayensu .

  • @AbubakarSaadIdris-tx6gh
    @AbubakarSaadIdris-tx6gh 3 години тому +1

    To ai malam ko sunyi harin ko basu yiba Israela zata cigaba da abinda takiyi tsohon shekaru gaskiyar magana kinan hamas ta yi daidai

  • @YusifKasim-x2m
    @YusifKasim-x2m 4 години тому

    ❤️❤️❤️❤️☪️🫶🫶🫶🤲

  • @AbbamuhdAbubakar
    @AbbamuhdAbubakar 3 години тому +1

    Malam muna yimasa fatan Allah yakarbi shahadarsa Allah daukaka muslimci da muslemai sukuma sauran munafikan Allah yasa sugane sudena muna firtar muslimci