Samar da ƴan sandan jihohi ne zai magance matsalar tsaron da muke fuskanta - Uba Sani

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 4 жов 2024
  • Gwamnan jihar Kaduna, Uba Sani, ya faɗa wa BBC cewa 28 daga cikin ɗaliban makarantar Kuriga da ƴan bindiga suka sace sun kuɓuta.

КОМЕНТАРІ • 6

  • @hamxascotv8484
    @hamxascotv8484 6 місяців тому

    Allah ya taimaka Maka Mai Girma GWAMNA UBA SANI. Daga Babban Masoyinka HAMXASCO KANO.

  • @your_majesty__
    @your_majesty__ 6 місяців тому

    Allah Ya taimaka.
    Allah Ya dawo dasu lafia.

  • @MusaIbrahim-kj9so
    @MusaIbrahim-kj9so 6 місяців тому

    Allah Ya Sa Mu Wanye Lafiya
    Allah Ya Kawo Saukin Wannan Al amarin
    Dan Allah a sama mana Account number da za a tura musu kudi

  • @ibrahimibrahim6818
    @ibrahimibrahim6818 6 місяців тому

    Wan nan haka yake kabarsu kawai duk abinda zakayi shi tsaka ninka da Allah za'a dace in cha Allahou

  • @iliyababakini1097
    @iliyababakini1097 6 місяців тому

    Kuma zaisa a musguna wa baki (wadannda ba yan jaharba)