Subhanallah Yau Malam Ya Dira Kan Me Washirya Da Yayiwa Allah Wasa a Wajen Aikin Hajji...

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 16 чер 2024
  • Subscribe AL-Ishara TV

КОМЕНТАРІ • 55

  • @mubarakgarba6566
    @mubarakgarba6566 3 дні тому +1

    Allah ya shiryar damu shirin addini yasa mudace.

  • @fatimaharuna8070
    @fatimaharuna8070 3 дні тому

    Allah y kyauta ya shirya da ikonsa amma ibadah ba abin wasa bane, kunsamu dama kunje maimakon ayi amfani da ita yadda ya dace saboda Allah. Allah ya hore mana muje da rai da lafiya

  • @rukayyaabubakar6097
    @rukayyaabubakar6097 13 днів тому +6

    Allah yasa mudace Kai d kaje ibada kumai a tsare Mai yakaika wannan surutu.bakai ba kafa

  • @wasilawasila1773
    @wasilawasila1773 3 дні тому

    Allah yasa mudace

  • @aminaabdou3232
    @aminaabdou3232 4 дні тому

    Allah mun tuba

  • @GarbaAdamou-xu4ds
    @GarbaAdamou-xu4ds 3 дні тому

    Allah yasawaka

  • @AminuYau-te9bx
    @AminuYau-te9bx 13 днів тому +8

    Wasa, wasa da al'amarin addini ? Allah Ya kare mu. Ameen

  • @laminibrahim6465
    @laminibrahim6465 13 днів тому +2

    Amin ya Allah

  • @Ikeesgraphics
    @Ikeesgraphics 9 днів тому +2

    Allah Ya shirye mu gaba daya. Mun gode malam karin ilimi

  • @FirdausiGhazali
    @FirdausiGhazali День тому

    Muna godiya mlm

  • @nashbash5573
    @nashbash5573 13 днів тому

    Allah yabia sheik ❤❤❤❤❤

  • @binusman2643
    @binusman2643 11 днів тому

    Allah ya shiryar da ƴan uwanmu ãmeen.

  • @ArmiAtto-hf1ho
    @ArmiAtto-hf1ho 13 днів тому +2

    Wasu in Nigeria suna Wasa da Allah Allah shi kare mu

  • @user-se8tw5qr8u
    @user-se8tw5qr8u 12 днів тому

    Wannan ai Dan daudune ma Allah na ya tsine masa

  • @AssamaYaoh
    @AssamaYaoh 12 днів тому +3

    Wallahi kud izgilin da hausawan saudiya inkarduba yan Nigeria ne

  • @mudansirmuhammed866
    @mudansirmuhammed866 13 днів тому +1

    Mashaalla malan

  • @labarunnijar8687
    @labarunnijar8687 13 днів тому +6

    Wannan kana ganin sa Kasan shi kanshi shedani ne

  • @umarmadugu4611
    @umarmadugu4611 10 днів тому

    Allah kasa mu dace allah ya shirya

  • @user-ri7xl9hp1p
    @user-ri7xl9hp1p 8 днів тому

    Allah ya chirya mu baki daya

  • @user-jd1lp3kr8g
    @user-jd1lp3kr8g 11 днів тому

    waly malan durawa yahadu da eki

  • @SadiyaAliidrisSaadosha
    @SadiyaAliidrisSaadosha 10 днів тому

    Subhanallah 😢😢😢💔

  • @Abdu-m9
    @Abdu-m9 13 днів тому +5

    Ni kam wannan izgili narasa dalilin sa ana magana akan wani matsala suna fitar da wani wlh mutanan Mu ƴan gargajiya ne Allah kasa mu dace

  • @musaabduomusa2175
    @musaabduomusa2175 7 днів тому

    Allah yashirya amen

  • @MaryamAlhassan-ju1bq
    @MaryamAlhassan-ju1bq 13 днів тому +3

    Mlm bayason gsky amma koni nayi masa cmmt akan videon yana ganin kmr hassada ake masa.ni wlh dama mahaifiyarshi yabiyawa da wnn shirman dayaje yanayi.Allah de ya iya mn kawai

  • @musatahir3242
    @musatahir3242 2 дні тому

    😢😢

  • @JamiluYesmin
    @JamiluYesmin 22 години тому

    Nagade

  • @HarounaAbdou-bj2jk
    @HarounaAbdou-bj2jk 12 днів тому +2

    Gaskiya yan Nigeria kunfi kowa wawanci a Saudiyya da sauran ƙasashen Larabawa

  • @Wonder-zone5
    @Wonder-zone5 7 днів тому

    ❤❤❤

  • @fatimaabdulrahman5461
    @fatimaabdulrahman5461 7 днів тому

    Aidama shiya
    Ke zugaku😢

  • @aliabubakar6606
    @aliabubakar6606 13 днів тому +4

    Yan Najeriya gaskiya bakuda tarbiyya abin yayi muni

  • @user-rb3mb7bk6j
    @user-rb3mb7bk6j 13 днів тому +2

    Baisan mahajjata basayin surutu hakaba

  • @DananaTabalak
    @DananaTabalak 5 днів тому

    ❤❤❤❤❤❤❤🤲🤲🤲🚯🚯

  • @laifihanjine1428
    @laifihanjine1428 13 днів тому +3

    shi fa dama comedy ya kaishi ba ibada ba

  • @user-nm6os6wt5g
    @user-nm6os6wt5g 13 днів тому +1

    waikai ba ajin bakinka sai zakayiwq wani raddi

    • @GarbaAdamou-xu4ds
      @GarbaAdamou-xu4ds 3 дні тому

      Eh hakana,amma kasan musulumci dan nasihane ko,kuma kada kamanta manzon Allah SAW yace,duk wanda acikinku yaga abinkyama yacanzachi da hanunsa,idan bazai iyaba to da bakinsa, idan bazai iyaba to da halchensa idan bazai iyaba to da zuciyarsa(maana yaji hawchi).

  • @user-of3ny3zd9p
    @user-of3ny3zd9p 11 днів тому

    Hi

  • @muhammadbukardauda5803
    @muhammadbukardauda5803 13 днів тому

    Wawan izala ina ruwanka

    • @aboumaharadjimammaneabouma5249
      @aboumaharadjimammaneabouma5249 12 днів тому +2

      ai ku yan bidi,a ba hani kuke mummuna ba balle kuyi umurni kyakkyawa ba

    • @Hamid.mHamid.m-un6ju
      @Hamid.mHamid.m-un6ju 12 днів тому +1

      Haba bawan Allah to mine laifishi aciki dan Allah kudiga yawa mutane adalci mina shi giyara kayanka ya zama sabke mu raba

    • @haidarahmad2509
      @haidarahmad2509 7 днів тому

      @muhammadbukardauda 5803 ai kaine babban wawan mahaukaci dakiki sakarai kawai daga nasiha

    • @GarbaAdamou-xu4ds
      @GarbaAdamou-xu4ds 3 дні тому

      Ita gaskiya ba tada kungiyanci,amma bazanga laifinkaba saboda sonrankane kake bi.

  • @user-uz8xe9bb4n
    @user-uz8xe9bb4n 12 днів тому

    😂😂