Allah y kyauta ya shirya da ikonsa amma ibadah ba abin wasa bane, kunsamu dama kunje maimakon ayi amfani da ita yadda ya dace saboda Allah. Allah ya hore mana muje da rai da lafiya
Mlm bayason gsky amma koni nayi masa cmmt akan videon yana ganin kmr hassada ake masa.ni wlh dama mahaifiyarshi yabiyawa da wnn shirman dayaje yanayi.Allah de ya iya mn kawai
Eh hakana,amma kasan musulumci dan nasihane ko,kuma kada kamanta manzon Allah SAW yace,duk wanda acikinku yaga abinkyama yacanzachi da hanunsa,idan bazai iyaba to da bakinsa, idan bazai iyaba to da halchensa idan bazai iyaba to da zuciyarsa(maana yaji hawchi).
Allah ya shiryar damu shirin addini yasa mudace.
Allah y kyauta ya shirya da ikonsa amma ibadah ba abin wasa bane, kunsamu dama kunje maimakon ayi amfani da ita yadda ya dace saboda Allah. Allah ya hore mana muje da rai da lafiya
Allah yasa mudace Kai d kaje ibada kumai a tsare Mai yakaika wannan surutu.bakai ba kafa
Allah yasa mudace
Allah mun tuba
Allah yasawaka
Wasa, wasa da al'amarin addini ? Allah Ya kare mu. Ameen
Amin ya Allah
Allah Ya shirye mu gaba daya. Mun gode malam karin ilimi
O0
Muna godiya mlm
Allah yabia sheik ❤❤❤❤❤
Allah ya shiryar da ƴan uwanmu ãmeen.
Wasu in Nigeria suna Wasa da Allah Allah shi kare mu
Wannan ai Dan daudune ma Allah na ya tsine masa
Wallahi kud izgilin da hausawan saudiya inkarduba yan Nigeria ne
Mashaalla malan
Wannan kana ganin sa Kasan shi kanshi shedani ne
Za suyi jefefeniya kenan
Wallahi
Allah kasa mu dace allah ya shirya
Allah ya chirya mu baki daya
waly malan durawa yahadu da eki
Subhanallah 😢😢😢💔
Ni kam wannan izgili narasa dalilin sa ana magana akan wani matsala suna fitar da wani wlh mutanan Mu ƴan gargajiya ne Allah kasa mu dace
Allah yashirya amen
Mlm bayason gsky amma koni nayi masa cmmt akan videon yana ganin kmr hassada ake masa.ni wlh dama mahaifiyarshi yabiyawa da wnn shirman dayaje yanayi.Allah de ya iya mn kawai
😢😢
Nagade
Gaskiya yan Nigeria kunfi kowa wawanci a Saudiyya da sauran ƙasashen Larabawa
❤❤❤
Aidama shiya
Ke zugaku😢
Yan Najeriya gaskiya bakuda tarbiyya abin yayi muni
Wallahi wannan abin kuka ne.
Kai tarbiyar ce da Kai ,ai kaima baka da tarbiyar tunda kayi mana jam'u, me yasa ba kwa tauna magana kafin ku fade ta
Kiyayya mana
aebasa ganewa aemusu uzuri
Don’t generalize
Baisan mahajjata basayin surutu hakaba
❤❤❤❤❤❤❤🤲🤲🤲🚯🚯
shi fa dama comedy ya kaishi ba ibada ba
🤣🤣🤣🤣
😂😂😭
waikai ba ajin bakinka sai zakayiwq wani raddi
Eh hakana,amma kasan musulumci dan nasihane ko,kuma kada kamanta manzon Allah SAW yace,duk wanda acikinku yaga abinkyama yacanzachi da hanunsa,idan bazai iyaba to da bakinsa, idan bazai iyaba to da halchensa idan bazai iyaba to da zuciyarsa(maana yaji hawchi).
Hi
Wawan izala ina ruwanka
ai ku yan bidi,a ba hani kuke mummuna ba balle kuyi umurni kyakkyawa ba
Haba bawan Allah to mine laifishi aciki dan Allah kudiga yawa mutane adalci mina shi giyara kayanka ya zama sabke mu raba
@muhammadbukardauda 5803 ai kaine babban wawan mahaukaci dakiki sakarai kawai daga nasiha
Ita gaskiya ba tada kungiyanci,amma bazanga laifinkaba saboda sonrankane kake bi.
😂😂