Ana makarkashiyar kama Usaina Iliyasu, matar sojan ruwan da aka zalunci mijinta - Ahmed Isah
Вставка
- Опубліковано 18 вер 2024
- Ana makarkashiyar kama Usaina Iliyasu, matar Seaman Abbas wadda ta yi mana korafin an zalunci mijinta - Ordinary President Ahmed Isah
Ordinary president Allah ya saka maka alkhairi, kuma Allah yayi musu sakayyah ya karesu daga sharrin azzalumai.
Allah ya kara daukaka gaskiya mutumin nan yacika Dan halak Allah yasa kagama d duniya lfy
Amen 💖
amin ya rabbi amin
Amin ya rabbi
Kai jama a ajisoron insha Allah BA abinda zai sameta in anyi duniya Dan manzo Allah s a w mijinta sai yafita ,Akan sallah addinin Allah sai kace Shi BA musulmiba ,Allah kashiga lamarinta ya hayyu ya qayyum
Aameeen Ya Hayyul-Qayyum
Ameen
Odenary president Allah yakara taimakon ka yabaka nasara aduk lamuranka ameen
Allah Ya Kara Daukaka, Lafiya da Nisan Kwana Ordinary President.
DCL Allah ya Saka muku da alheri akan kokari akan lamarin matar nan da Mijinta
Allah ya isah walahi
Ordinary president... ALLAH ya biyaka itama ALLAH ya kareka
Allah yasaka ma da Alkhairi ordinary president
Odenary president God bless you ❤❤❤❤❤
Wannan gaskiyane Allah yasakamaka da alkhairi 😭💚💚♥️♥️💪🙏🙏
amen
Ameen y Allah 😢
DCL Hausa Allah yasaka maku da Alkhairi tare da ordinary president akan batun Hussaina Allah Ubangiji ya tabbatar da gaskiya cikin Lamarin Mijin ki Amin, Wani abu sai Nigeria Kasata
Gaskiya y kamata abata tsaro sosae Allah yyi maku sakaya
Allah ya yimusu iri abinda sunka yiwa wannan bawan Allah
Allah yafitar da husainah
Allah sarki ordinary President
Ahmad isa allah yabaka aljannah
Allah ya kareta da kai bawan Allah. Amma mu dinga yin abu acikin sirri mana, nace bekamata ku nuna fuskarta ba dmn
Allah ya kyauta
Allaah kayiwa bawanka sakaiya Akan zalinci da akayime
Ya Allah yasakamuko da aljannasa da girmasa da daukakarsa
Gaskiya akwai azzalumai a kasarnan manya manya adakeka a hanaka kuka
Allah ya sakama da alkheri
Allah ya bimasu hakan
Mashaallah muna godiya
Kai najiriyah
Mujisoron Allah
Alhamdulillah allah abun godiyw
Ubangiji Allah yakara kauka ka wan nan bawan Allah ubangiji Allah yafidda wan nan baiwar Allah lfy Allah yafidda mijinta acikin wan nan hali da yake ciki
amen
Allah ya bimasu hakkan su allah ya kaka6a muna irin waɗannan gur6a tacen jami'an tsaron acikin wannan kasar da waɗan da suki gwamnatin wannan kasa biki daya alfarmar manxon allah (s.a.w) 🙏🙏🙏
ALLAH Jazakl ALLAH
Masha Allah
ماشاءالله تبارك الله
Amen MR president,Allah yasa ayi musu Adalci
Subhanallah
Allah yasaka da alhairi
Allah ya saka Maka da Alheri, Muna tare da Kai inchallah
Innalillahi wainna alaihi rajiun, Allah yakara albarka arayuwarka,ordinary president,yasa agama lfy
Allah ya tsare ta
nig kasata azalunceka Kuma baza kayi mgn ba rayuwar mutum tazama cikin hadari😢😢😢😢
Innalillahi wa inna ilaihirrajuun 😭😭😭😭
Wannan hukumar bansanda itaba Allah ya tsareku yakara Maku daukaka yatsareku yasa albarka rayuwarku
Allah ya shigimuna gaba
DCL kufadawa bakwanku Aminu J taun ba mayaudari bane ba barawo bane Duk abunda akatara zaibata insha Allah
Toh , Alhamdulillah tunda yana raye
Wlh in akayi Wani abun a Nigeria sekazata kamar bashuwagabanni akasar,Ya Allah kakawowa kasarmu dauki ka shiryamu
Allaha ya tonu asirisu ya Allah
Wato fada ya koma tsakanin ms adamu da ordinary president kenan.
Allah y fishi
Subhanallah😢
Allah ya bi muku hakkinku ya kareki daga azzaluman bayinsa
Rashin tsoron Allah ne kesa mutane tura wai gidauniya wlhi Yan 419 ne dayawansu kansu suke ginawa😢
Allah ya sareta daga charrin makiya Allah ya tuna asirin dik wanda yake da makar kachiya akan mijinta dama dik wanda aka zalumta ita kaya hure take bata yaya incha Allahu kone da nasara
Duk Wanda yake da hannu muzgunawa talaka a Nigeria Allah ya tsine Mai Albarka
Kai are kai are 😭😭😭😭😭
Kai AMINU kaji tsoron allah
😭😭😭😭😭😭🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲🤲😭😭😭
Wallahi na tura
Kuma a hukunta wanda yasa aka tareshiba dan anche dama halinsa ne yayiwa wanima abaya
Shi kuma Aminu J Town dama haka haliyar tashi take? Yace yayi magana da ita akan za a tara mata kudi ashe karyane bata masan anyi hakan ba, wato abincinsa kawai yake so yasamu ta dalilin matar nan sai gashi abun baiyi ba
Allah yasa alkairi
Su Aminu Gtone 😅
Tofa aminu ashe Kuma so ake ayi business da ita😂😂😂
Ikon ALLAH kaji munafiki Aminu Jtawn harda kira amman ninakirashi baidahaba nakuma yimai text
Godiya muke
Aminu gtw aché munafukiné barawo kawai
Ba barawo bane kasaurari berkete family ya kira odnary Ahmed musa mlm
@@user-pz9yp8vj6q kai mai karé barawo kajé ka saurari bayanin odnary presidan kin chiné ya qaryatachi da kanchi
@@MoustaphaAminuba barawo bane inda barawo ne baze gayamasa sunan sa ba, kuma kiya bulama bukarti a Shirin fashin baki yace sun yi magana da Aminu J Town don Tara Mata kudi na Dawka mata layoyi da yemaka mata da kuma mijin nata
@@mustersoul7136 imba barawo bané amma ai dan cida addininé nidai inanan ga matsayata
HOUSE COMMITTEE ON NAVY SET TO PROBE THE ORDEAL OF SEAMAN ABBAS HARUNA
The House of Representatives Committee on Navy has vowed to dig into the unlawful detention of Seaman Abbas Haruna for nearly six years, allegedly on the instruction of one Brigadier General MS Adamu, with a pledge to ensuring that all those involved in the saga are made to face the full consequences of their actions.
The ordeal of Seaman Abbas, as narrated by his wife Mrs Hussaina Iliyasu on ‘Berekete’, a Human Rights Television program, started in 2018 when he was drafted on a joint operations in Sarti Baruwa Taraba state, where he was to serve under the command of Brigadier MS Adamu, but a misunderstanding ensued between the duo, leading to his detention under inhuman condition for several years without proper trial as enshrined in the Armed Forces Act 2004 Law of the Federation of Nigeria.
The inhuman treatment meted on the naval personnel over a minor misunderstanding with his superior army officer, had made many audience in the st
Masha Allah