GASKIYA 1 CE ALKANAWI IZALA YA KOMA FAHIMTAR TIJJANIYA AKAN KASA TAUHIDI GIDA 3 DA IBN TAIMIYYA YAYI

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 9 жов 2024
  • Mungode da ziyartar channel dinmu tare da fatan kuna amfana da kuma jindadin channel dinmu
    MUNGODE!!! MUNGODE!!! MUNGODE!!!
    Kada a manta a danna alamar subscribe sannan a danna alamar kararrawar sanarwa
    A shiga link dinnan na kasa dan ganin videos dinmu ayi subscribe sannan ayi like👍
    👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇👇
    / @zumuncinmutv
    #zumuncinmutv #hausa #arewa #hausafilms #albarkatv1 #mubarakeeytv #arewa24 #bbchausa #albarkatv #qwaratech #sayyadidrmuniruadamkoza #karatukanmalamandariqa #murnatv #hausacomedy #mazajene #halidubuhausamiviestv #wa,azi #musulinci #almajiranci #almajiri #ibro #alinuhu #bushkido #albarkatv #adamzango #rahamasadau #zawiyyaonline #muassasatv #alminhajtv #alfaidatv #izalaonlinetv #darikartijjaniyatv #aliartwork #sunnah #zumunci #kano #sarkinkano #kannywood #professoribrahimahmadmaqari #sheikhdahirubauchi #sheikhjafarmuhamudadam #africa #asadussunnah

КОМЕНТАРІ • 25

  • @ilyasuabdullahi4188
    @ilyasuabdullahi4188 2 роки тому

    Masha allah

  • @maman.ahamad8923
    @maman.ahamad8923 3 роки тому

    hm

  • @aminusaidu924
    @aminusaidu924 3 роки тому +2

    Alkanawi kaga irinta Kawai saboda son ka karyata wasu ka kore wani abu da suka dogara dashi kuma gashi kana so ka tabbatar da Wani Abu irin Wanda ka kore Kuma ana kafamaka hujja da abinda ka kore abaya wannan shine halin gaskiya komi ka boyeta sai ta bayyana, Kuma ina so in baka shawara wallahi kadaina zuwa Shahin sarki zaki za kayi ta jin kunya kaidai katsaya can kayi ta hauragiyarka.

  • @Amajirionline
    @Amajirionline 3 роки тому +1

    Aslm malam sarki Zaki Dan Allah inaso nasamu number Wanda zanke Kira domin nakeyi tambaya Kuma yaza ayi nasan lokacin da kk frogrm🤔🤔🙏🙏🙏

  • @mourtalahmohamed1855
    @mourtalahmohamed1855 3 роки тому

    Shin Abdul Jabbar shima yagano da binshiko hathisays ?

  • @salihuabubakar6996
    @salihuabubakar6996 3 роки тому +1

    Mlm Alkanawy banda kwana kwana 🤸🤸.

  • @iliyamohammed9215
    @iliyamohammed9215 3 роки тому +1

    Izala ikon ALLAH bidi,arku ittihadi na
    Sauran musulmai Kuma Bata.

  • @yahouzaadamou2362
    @yahouzaadamou2362 3 роки тому

    masha allah malam allah yakara lfy

  • @nafiubello2941
    @nafiubello2941 3 роки тому

    Sannu sannu dai...insha Allah zasu gane

  • @moussaalikimba2527
    @moussaalikimba2527 3 роки тому

    Kabar son zuciya hallahi kabar konekone

  • @calisthenicsduaffaa3939
    @calisthenicsduaffaa3939 3 роки тому

    Munahurcinku ta bayyana. Idan yan darika sunka yi sai ku ce bidi'a amma idan kunka yi,sai ya zama ijtihadi.

  • @rahama___kaduna9894
    @rahama___kaduna9894 3 роки тому

    Hahhhaaa😂😂alkanawy kenan🤣🤣🤣Wato akwai wata dabara da wa insu malamai keyi, idan akamusu tambaya sufa suntabbatar basuda wannan amsar, 😂Amma se sunsan yanda sukai sukayi wata cuwa cuwa suka kaucema wannan tambayar,,wannan kadan daga cikin basira ta malamai kenan,

  • @moussaalikimba2527
    @moussaalikimba2527 3 роки тому

    Alkanawi bakada hujja

  • @chaibouhabou5763
    @chaibouhabou5763 3 роки тому +2

    Malam darika kaway muke sauraro please

  • @bashirharuna7698
    @bashirharuna7698 2 роки тому

    Hhhhhhh 🤣🤣🤣🤣🤣 alknwiy

  • @tijjanitijjani6443
    @tijjanitijjani6443 2 роки тому

    ..

  • @gidadoshehu9660
    @gidadoshehu9660 3 роки тому +1

    Gaskiya wannan ya nuna Jahilcin wasu yan Tijjaniya.
    Ta yaya mutum zaya daidaita tsakanin abinda ya tabbata ta hanyar istiqra'i da kuma abinda yake tsabagen Bid'a
    A cikin Alqur'ani Allah ya kawo nau'ukan tauhidi a wurare da dama.
    Bari in Dan tunatar da yan Uwa wuri daya daga cikinsu, inda Allah ya kawo su a cikin aya guda daya.
    بسم الله الحمن الرحيم
    رب السماوات والأرض وما بينهما فٱعبده وٱصطبر لعبادته هل تعلم له سميا.
    Kaga Anan an hada su duka
    1- رب السماوات والأرض وما بينهما
    Anan maganace akan kadaituwar Allah wajen yin halitta shi kadai babu wani abokin tarayya. TAUHEEDUR-RUBUBIYYA
    (Idan kuma ba haka bane, wani ya fada mana Wanda ke da halitta ba Allah ba).
    2-فٱعبده وٱصطبر لعبادته
    Anan kuma an nuna cewa shi kadai za'a yi ma bauta. Uluhiyya kenan
    (Idan kuma ba haka bane, wani ya fada mana Wanda ya cancanci a bauta masa ba Allah ba).
    3- هل تعلم له سميا
    Anan an nuna kad'aituwar Allah da SunayenSa wad'anda suna d'auke da ma'anoninsu kyawawa wato siffofi. Asma'u wassifaat kenan.
    Duk da haka sai wasu suke cewa babu.
    Shi Istiqra'i, yaqini ne.
    Kuma kafirai sun yi Imani cewa Allah ne ya halicce su amma suka tabbata a kafircin su saboda basu yarda Allah ne kadai ya cancanci bauta ba.
    Kaga suna wani bangare tauhidi (rububiyya, sanin cewa Allah shine mahaliccinsu). Amma sun rasa 6angaren Uluhiyya ( kadaita Allah da bauta.)

    • @aoutaabani6403
      @aoutaabani6403 3 роки тому

      Nagode.

    • @ibrahimmuhammad1569
      @ibrahimmuhammad1569 3 роки тому

      Kai abinda fa muke da ja akan kashekashen tauhidi zuwa gida 3 shine madogara da wahhabiyawa suke amfani da ita cewa akwai bambanci tsakanin "Rabbu"da "Ilahu "da siffat" da suka zo cikin Qurani.muna cewa Wanda ya kafirce ma Allah,ya kafirta ne a matsayin bai yi imani da zaman Allah a matsayin"Rabbu Ahad "da "ilahun wahidin"da shi kadai ke da "Asma'ul husna".shiko Wanda yayi imani da Allah yayi imani dashi ne a matsayin"Rabbun ahad"da "ilahun wahidun"da shi kadai keda Asma'ul husna.cewa kafirai sun yarda Allah shine "Rabbu"ai basu yarda shi kadai ne"Rabbu"ba ,suna da "Arbabu" ,haka suna da"Aaliha(gumaka)"Kuma suna ba allolinsu irin siffofin Allah;duk fa kamar yadda Qurani ya hakaito.Idan haka ne miye amfanin kadaita Allah zuwa gida 3?Ai babbar manufa shine kadaita Allah wajan bauta,ko ka Kira Allah Rabbu Ahad ko ilahun wahidun ko da siffofi ko sunayinsa kamar Arrahman da sauransu.
      Dama manufar Ibn taimiyya da Dan Abdulwahhab da wadannan kashekashen shine suce wasu musulmi sun yarda Allah shi kadai ne ,amma idan sunzo wajan bauta suna hadawa da wasu,Wanda Kuma karya ne yan dariqa da wahhabiyawa suka ce suna bautar shehunai sun kasa kawo inda shehunan suka rubuta sun cancanci bauta.kuma bisa wannnan tuhumar ne Dan Abdul wahhab yayi fatwar cewa sufaye da masu bin madhaba mushrikai ne.sai gashi kanawi na cewa wannan kashekashen ijtihadi ne ba shi a Qurani ko hadithi Kuma suka bi.kenan suma wahhabiyawa sun Zama mushrikai kenan tunda suna bin ijtihadin su ibn taimiyya da Dan Abdulwahhab.

    • @gidadoshehu9660
      @gidadoshehu9660 3 роки тому +1

      Ibrahim Muhammad
      Ka manta ne da fadar Allah SWT?
      Inda yake cewa
      ولإن سألتهم من خلق السماوات والأرض ليقولن الله
      Da kuma ayar
      ولإن سألتهم من خلقهم ليقولن الله
      Irin wadannan ayoyin suna da yawa a cikin Alkur'ani mai girma. Kuma duk suna nuni akan cewa mushrikan Makkah a zamanin Annabi SAWW sun yarda, sunyi imani da cewa Allah shine mahaliccinsu kuma mahaliccin komai. Amma kash, sun kasa kadaitaShi wajen bauta. Sai suke yin shirka da Allahn suna bauta gumaka wai kawai don su kusantar dasu zuwaga Allah. Har ma suna cewa:
      ما نعبدهم إلا ليقربونا إلى الله زلفى
      Ashe basu da Tauhidin Uluhiyya amma sun yarda Allah ne ya Halicce su ( Tauhid Rububiyya)

  • @dalladijassai3974
    @dalladijassai3974 3 роки тому

    To amma tunda hakane maiyasa ake kafirta mutane akan ijtihadi

  • @maman.ahamad8923
    @maman.ahamad8923 3 роки тому

    hm

  • @saminuabubakar3480
    @saminuabubakar3480 3 роки тому

    Masha Allah