Kwankwaso na zargin gwamnatin tarayya da kokarin yamutsa Kano saboda masarauta… • RFI Hausa

Поділитися
Вставка
  • Опубліковано 1 жов 2024
  • Ana ci gaba da maida martani game da kalaman tsohon gwamnan jihar Kano Sanata Rabi’u Kwankwaso, na zargin gwamnatin jam'iyyar APC, na dab da samar da nau’in wasu ƴan ta’addar Boko Haram a Kano, lura da rawar da take takawa a dambarwar masarautar jihar.

КОМЕНТАРІ •